Labaran garkuwa da mutane
Miyagun ƴan bindiga sun buƙaci yan uwan da mutanen da suka sace a Gonin Gora su haɗa Naira tiriliyan 40 a matsayin kuɗin fansa da kuma motoci da babura.
Masu garkuwa da mutane da suka sace almajirai a jihar Sakkwato sun nemi a tattara musu Naira miliyan 20 a matsayin kuɗin fansa gabanin su sako su.
Wasu ƴan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da mataimakiyar darakta da wani jami'in tsaro a asibitin jami'ar Najeriya da ke Enugu.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa ƴan bindiga na kulle-kulle kai hare-hare a makarantun wasu jihohi 14, ta ce an fara ɗaukar matakan kariya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya nuna damuwa bisa waɗannan hare-hare na garkuwa da mutane da aka kai jihohin Borno da Kaduna.
A jihar Kano, jami’an NSCDC sun damke ‘dan shekara 85 da zargin garkuwa da mutane. Idan dai gaskiya ne, da alamu tsufa tayi wa wannan mutumi gardama.
Matar shugaban kasa Oluremi Tinubu ta yi Allah wadai da ‘yan bindiga, ta bayyana su a matsayin matsora kuma ta nemi a dunga yanke hukuncin kisa a kansu.
Shugaban makarantar firamare ta LEA da ke Kuriga a jihar Kaduna, Sani Abdullahi ya tabbatar da cewa dalibai 287 na makarantar ne ‘yan bindiga sun yi garkuwa da su.
Hukumar tsaron farar hula (NSCDC) ta kama wani dattijo mai shekaru 85 mai suna Ibrahim Usman da ake zargi da yin garkuwa da wani yaro dan shekara 3 a Kano.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari