Jihar Kebbi
Jami'an tsaro da suka hada da sojoji, yan sanda, yan banda sun hada kai wajen gwabzawa da 'yan bindiga masu garkuwa da mutane a Kebbi. Sun ceto mutane 36.
Ma'aikata a jihar Kebbi sun samu karin albashi, an samu sabani tsakanin NLC da PDP kan aiwatar da karin albashin ma'aikata a jihar da aka kawo kwanan nan.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya yi rabon mukamai a gwamnatinsa. Gwamnan ya nada matasan jam'iyyar APC a matsayin masu taimaka masa na musamman.
Hukumar jin daɗin alhazai ta ƙasa watau NAHCON ta maidawa kowane maniyyaci N60,080 a jihar Kebbi saboda wani hakkinsu da ba a biya masu ba a 2023.
Gwamnatin kasar Indonesiya ta sake jaddada kudurinta na taimakawa jihar Kebbi wajen inganta kiwo da zai bunkasa samun madara da nama cikin shekaru biyar masu zuwa.
A wannan rahoton, za ku ji cewa rundunar sojin Nijar ta bayar da tabbacin cewa dakarunta sun hallaka wasu daga cikin 'yan ta’addan Lakurawa a yankin.
Gwamnatin jihar Kebbi tare da hadin gwiwar jami'an tsaro sun samu nasarar dakile wani yunkuri da 'yan ta'addan Lakurawa suka yi na satar shanun mutane.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya bukaci 'yan siyasan Sokoto da su yi koyi da takwarorinsu na jihar Kebbi wajen hadin kai a tsakaninsu.
Mai alfarma sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya gwangwaje gwamnan jihar Kebbi, Dr. Nasir Idris da sarautar gwarzon daular Usmanuyya saboda taimakon jama'a.
Jihar Kebbi
Samu kari