Jihar Kebbi
Tsohon daraktan hukumar tsaron farin kaya watau DSS, Mike Ejiofor ya baygana cewa kungiyar ƴan ta'adda ta Lakurawa da sabuwa ba ce, ya faɗu yadda suka shigo.
Sojojin Najeriya sun yi ruwan wuta kan yan ta'addar Lakurawa a jihar Kebbi. Lakurawa sun fara guduwa bayan shan wuta a hannun sojoji a jihar Kebbi.
Mayakan kungiyar yan ta'addan lakurawa sun hadu da fushin hukumomin tsaron Najeriya yayin da ake korar fatattakarsu daga cikin kasar nan kafin su jawo matsala.
Gwamnatin tarayya ta ce yan Najeriya sun kwantar da hankulansu bayan bullar sabuwar kungiyar yan ta'addan Lakurawa, domin gwamnati ta shirya kakkabe su.
Gwamnatin jihar Kebbi ta yi martani kan rahotannin da ke cewa 'yan bindiga sun karbe ikon wasu kauyuka a jihar. Gwamnatin ta ce babu gaskiya a cikin lamarin.
Kungiyar makiyaya ta Miyetti reshen jihar Kebbi ya ya yi Allah-wadai da kisan Fulani shida wanda ake zargin an yi a harin ramuwar gayya da Lakurawa su ka kai.
Lauya da ke rajin kare hakkin dan Adam, Abdu Bulama Bukarti ya fallasa cewa yan ta’addan Lakurawa sun dade a Najeriya kafin yanzu, kuma a shirye su ka shigo kasar.
Bulama Bukarti, lauya mai fafutuka rkare hakkin dan adam ya ce yan ta'addan Lakurawa sun karbe matsayin wasu sarakunan gargajiya a yankunan jihar Kebbi.
Gwamnatin jihar Kebbi ta tura tawaga wajen hafsun tsaron Najeriya domin hada kai wajen yaki da Lakurawa. Hafsun tsaro ya tabbatar da cewa za su yaki Lakurawa.
Jihar Kebbi
Samu kari