Katsina
Wani labari da za a ji shi ne Abba Ali ya rasu, Dattijon ya yi makarantar sakandare tare da Buhari, kuma har ya bar Duniya akwai kyakkyyawar alaka tsakaninsu.
Kungiyar kiristocin Najeriya, CAN, ta karrama Gwama Masari da lambar yabo ta 'Abokin Coci' saboda kyakkyawan shugabanci da yi wa coci da kirista hidima a jihar.
Bola Ahmed Tinubu, ‘Dan takarar shugaban kasa na Najeriya, ya ziyarci Hajiya Dada, mahaifiyar tsohon shugaban kasa Marigayi Umaru Musa ‘Yar’adua a Katsina.
Bola Tinubu ya kwashi makudan kudade ya ba da ga ahalin mutanen da aka kashe a jihar Katsina yayin wani mummunan harin 'yan bindiga da ya auku a kwanakin baya.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya roki yan Najeriya su yafe masa kura-kuran da gwamnatinsa ta yi inda ya tabbatar da cewa Tinibu zai dora daga inda ya tsaya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna bakin ciki da takaicinsa a kan mummunan hari da wasu yan bindiga suka kai wa kungiyar yan sa-kai a jejin jihar Katsina.
A kalla mutane 41 ne suka riga mu gidan gaskiya sannan wasu biyu suka jikkata sakamakon arangama da aka yi da Yansakai da yan ta'adda a dajin Yargoje, Katsina
Makonni uku da yan kwanaki kafin babban zaben shugaban ƙasa, mambobin majalisar wakilan tarayya guda uku daga Katsinan dikko sun tattara sun bar APC zuwa PDP.
Kasa da wata ɗaya tal gabanin zaben shugaban ƙasa da yan majalisun tarayya, Hamza Dalhat, mai wakiltar Batagarawa, Rimi da Charanci ya sauya sheka zuwa PDP.
Katsina
Samu kari