Katsina
Rahotanni sun tabbatar cewa yan bindiga sun kai hari a lokacin sallar Isha a Tudun Malamai da ke karamar hukumar Faskari a jihar Katsina da ke Arewacin Najeriya.
Gwamnatin jihar Ƙatsina ta fito ta yi bayani kan kudaden da ta kashe wajen samar da tsaro. Gwamnatin ta ce ta sayo kayan aiki tare da daukar ma'aikata.
An gudanar da zanga-zangar lumana a jihar Katsina domin nuna adawa da ayyukan jami'an tsaro na rundunar tsaron jihar Katsina. Matasa sun nuna fushinsu.
Rundunar yan sandan jihar Katsina ta bayyana jin dadi bisa jajircewa da nuna kwarewar aikin jami'anta, bayan sun ki karbar cin hancin Naira miliyan daya daga barayi.
Sojojin Najeriya sun kashe Gwaska da 'yan bindiga 100 a Katsina. Gwamna Radda ya yaba da farmakin, yana fatan zaman lafiya zai dawo da taimakon Allah.
Jami'an tsaro na 'yan sanda sun samu nasarar dakile hare-haren 'yan bindiga a jihar Katsina. Sun fatattaki 'yan bindigan ne bayan an yi kazamin artabu.
Wasu matasan 'yan bindiga masu kananan shekaru sun kai harin ramuwar gayya a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun ajiye gawarwakin mutanen da suka kashe a bakin kauye.
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya bayyana cewa jama'a sun sami sauƙin matsalar tsaro a Katsina karƙashin Dikko Radda.
Jami'an tsaro sun yi nasara a kan wasu miyagun 'yan ta'adda da suka kutsa kauyen Mahume dake Dandume a jihar Katsina, tare da sace mutane shida daga gidajensu.
Katsina
Samu kari