Katsina
Jam'iyyar NNPP ta fito ta yi magana bayan an yada wasu rahotanni masu cewa shugabanninta a kananan hukumomin jihar Katsina sun sauya sheka zuwa ADC.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda na cigaba da samun kulawa a asibiti bayan hadarin mota da ya yi a hanyar Daura. mutum daya ya karye a tawagar.
A labarin nan, za a ji gwamna Umaru Dikko Radda ya bayyana halin da ya ke ciki bayan motarsa da wata kirar Golf sun yi taho mu gama a hanyar zuwa Daura.
Gwamnatin jihar Katsina ta tabbatar da cewa Gwamna Dikko Raɗda ya gami da wani ƙaramin hatsari a hanyar Daura zuwa Katsina yau Lahadi, 20 ga watan Yuli, 2025.
Mawaƙin siyasa, Dauda Abdullahi Kahutu Rarara ya fuskanci suka daga masoyan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari saboda rashin yi masa ta’aziyya.
Mai martaba Sarkin Daura, Alhaji Umar Farouk Umar, ya bayyana cewa masarautarsa za ta ci gaba da yi wa gwamnatin mai girma Bola Tinubu addu'ar nasara
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rasu a asibitin London a ranar Lahadi bayan ya kwanta rashin lafiya duk da cewa an shirya sallamarsa ranar.
Sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres ya jajanta wa Najeriya kan rasuwar Muhammadu Buhari, yana yabawa da rawar da ya taka a cigaban kasa.
Tsohon ministan sadarwa, Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya yi kyautar N200,00 na rago ga Danladi Mai Kaset da ya yi wa Muhammadu Buhari takwara a Bauchi.
Katsina
Samu kari