Katsina
Ministan gidaje da ci gaban birane, Ahmed Dangiwa, ya bayyana cewa ya gamsu da kamun ludayin mulkin Gwamna Dikko Radda na Katsina. Ya ce ya cancanci komawa kujerar.
Janar Maharazu Tsiga ya bayyana irin wahalar da ya sha a hannun 'yan bindiga bayan shafe wata biyu a tsare a daji inda ya fadi yadda suke kwana da dabbobi.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a kauyukan karamar hukumar Safana. Sun hallaka kwamandan 'yan sa-kai tare da wasu mutane.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya nuna kudirinsa na ganin ya kare martaba da mutuncin masarautun jihar. Ya ce suna da dadadden tarihi.
Bayan kwanaki 56 a hannun masu garkuwa, Janar Tsiga ya samu 'yanci. Iyalansa sun biya kuɗin fansa, amma an ci gaba da tsare shi na tsawon sati guda.
Rundunar ‘yan sandan Katsina ta cafke wani mutum, Alhaji Surajo Mai Asharalle da wasu uku kan zarginsu da kai wa jami’an Hisbah hari, inda suka jikkata su.
Majalisar wakilai a yau Laraba 26 ga watan Maris, 2025 ta amince da kudirin dokar da zai mayar da kananan hukumomi a jihar Lagos guda 57 daga 20.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai, sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. Tsagerun sun hallaka mutane bayan sun bude wuta kan mutane.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Katsina, sun samu nasarar dakile wani mugun nufin 'yan bindiga na yin garkuwa da mutane. Sun ceto mutum bakwai.
Katsina
Samu kari