Kasar Saudiya
Hukumar Kwastam ta yi babban kamu a makon nan. Ma’aikatan na NCS sun yi babban kamu a kan iyakoki da su ka hada da abinci, fetur, mai, shinkafa, takin gona da sauransu.
A cikin sanarwar da Bashir ya fitar, ya bayyana cewa shugaba Buhari ya bar Abuja zuwa birnin Yokohama na kasar Japan domin wani halartar wani taro da za a yi a ranar Laraba, 28 ga watan Agusta, 2019. Za a yi taron ne a kan cigaban
A cewar mizanin auna kwazon daliban, jihar Legas ce kadai ta shiga sahun jihohi 10 na farko daga jihohin yankin kudu maso yamma na 'yan kabilar Yoruba. Kaduna ce jihar Arewa da daliban ta suka fi nuna kwazo a jarrabawar, amma kum
Bayan kammala aikin hajjin bana, gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje, ya aike da kyautar naira dubu biyar-biyar ga kowane daya daga cikin Alhazan Kano 3,170 dake kasa mai tsarki.
Duk da cewar an samu karancin bayanai dangane da rasuwar fitaccen malamin yayin tattara wannan rahoto, mun samu cewa mutuwa wadda ta yiwa malamin yankar kauna ta tari hanzarin sa tun da safiyar ranar Alhamis.
Duk da nuna alamun kin amincewa da bukatar ta, matar bata daina rokon saurayin ya amince su yi aure ba yayin da take durkushe a kan gwuiwoyinta. Bayan saurayin ya tirje a kan amsa mata cewa zai aure ta ne, sai budurwar ta tashi ci
Rahotanni sun kawo cewa yawan adadin mahajjatan Najeriya wadanda suka mutu a kasa mai tsarki ya kai tara. Dr. Ibrahim Kana, Shugaban tawagar likitoci na hukumar kula da mahajjatan Najeriya (NAHCON), ne ya tabbatar da hakan.
Hukumomi a kasar Saudiyya sun sauya suturar dakin Ka’aba a ranar Asabar, 10 ga watan Agustan 2019. Duk shekara ana cire rigar sannan a maye gurbinta da sabuwa a ranar tara ga watan Dhu Al-Hijjah, wanda ya yi daidai da ranar Asaba
Matar shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari ta dauki hoto da sauran matayen shugabannin Afirka a lokacin da suke shirin fara gabatar da aikin Hajji a kasa mai tsarki. Matar shugaban kasar Najeriyan an dauketa hoto tare da..
Kasar Saudiya
Samu kari