Kasar Saudiya
Shahararren malamin musulunci kuma mamba na hukumar jin dadin alhazai na jihar Gombe, Sheikh Abdulrahman Umar Maigona, ya rasu a birnin Makkah, kasar Saudiyya.
Daya daga cikin masu yi wa Masallacin Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi hidima, Agha Habeeb Muhammad al-Afari, ya rasu a yau Laraba.
Jim kadan bayan da alhazai a kasar Saudiyya suka ida aikin Hajjin bana, wani da ya yi na a jihar Kano ya magantu kan dalilin da yasa ya sauke farali a Kano.
Jaridar Vanguard ta ruwaito cewa, wata daga cikin mahajjatan Najeriya mai suna Hasiya Aminu daga jihar Kaduna ta rasu jim kadan bayan kammala tsayuwar Arfah.
Bayan shekaru uku da kama hanya daga gidansa zuwa kasa mai tsarki ta Musulunci, Saheed, wani 'dan Afirka ta kudu ya kafa tarihin isa Makkah a kafa don hajji.
Sama da alhazai miliyan daya ne suka yi dafifi a Dutsen Arafah domin gudanar da aikin Hajjin 2022, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN).
Ma'aikatar aikin Hajji ta Saudiyya ta sanar da korar wani shugaba da wani babban jami'i a daya daga cikin kamfanonin aikin Hajji da ke gudanar da ayyukan hajji.
A karo na biyu gwamnatin ƙasar Saudiyya ta sake kara wa'adin saukar jiragen da ke aikin jigilar maniyyatan hajjin bana, labarin da ya zamo mai daɗi a zukatan Al
Duk da Karin wa’adin diban maniyyatan Najeriya zuwa kasa mai tsarki da gwamnatin Saudia tayi, har yanzu akwai rashin tabbas akan makomar maniyyata da dama raho.
Kasar Saudiya
Samu kari