Kasar Saudiya
‘Yan Majalisar wakilai su na binciken saba dokar da Ma’aikatan Kwastam su ka rika yi, sun ce sun gano aika-aikar da Hukumar kwastam su ke yi tun shekarar 2014.
Wasu 'yan Najeriya da suka shiga kasar Saudiyya ba bisa ka'ida an kame su kuma zasu dawo Najeriya a yau. Gwamnatin Saudiyya da Najeriya sun shirya dawowarsu.
An ji karar fashewar wani abu a babban birnin kasar Saudiyya wato Riyadh a ranar Talata 26 ga watan Janairun shekarar 2021 a cewar wakilin kafar watsa labarai n
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta sanar da cewa za ta tura jakadunta 95 zuwa kasashe daban-daban. Hakan ya biyo bayan samun amincewar Shugaban kasa Muhammadu Buha
Majalisar wakilai tana yunkurin sake tsige Donald J. Trump bayan aika-aikan Capitol. ‘Yan Majalisar Amurka sun kinkimo maganar sauke Shugaba Donald Trump jiya.
Tun da wannan mutumi ya yi aure bai taba ganin ya fuskar Mai dakinsa ba. Rahotanni sun ce ta haifa masa ‘Ya ‘ya 10, amma bai san yadda kamanninta su ke ba.
Saudiyya ta bude iyakokin kasarta tare da dawo da zirga-zirgar jiragen sama na kasa da kasa. Hakan ya biyo bayan rufewan da suka makwanni biyu da suka gabata.
Iyalan wani dan Najeriya da aka yankewa hukuncin kisa a kasar Saudiyya, Suleiman Olufemi sun koka a gaban gwamnati inda suka nemi ta ceto shi daga hukuncin.
Shugaban hukumar yan Najeriya mazauna kasashen waje, Abike Dabiri-Erewa, ta ce gwamnatin Najeriya tana duba lamarin Sulaimon Olufemi wanda kasar Saudiyya ta yan
Kasar Saudiya
Samu kari