Kasar Saudiya
Ofishin jakadancin Saudiyya da ke birnin tarayya Abuja, ya bayyana cewa fasinjohi 177 da Saudiyya ta hana su shiga, sun karya dokokin shiga ƙasar ne.
Shugaba Tinubu, zai ziyarci kasar Guinea Bissau ranar Almis domin bikin cikar kasar shekaru 50 da samun 'yancin kai. Wanna ita ce ziyararsa ta biyu a kasar.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa shugabannin da suka gabbace shi, sun bar tarin basussuka ga gwamnatinsa. Sai dai ya ce akwai kadarorin da ya gada.
Hukumomin Saudiyya sun soke bizar yan Najeriya su 264 da suka tafi kasar mai tsarki don yin Umrah da wasu hidimomin. Da isarsu aka sanar da su cewa a soke bizar.
Shugaban kasa Tinubu zai yi Umrah a kasar Saudiyya bayan halartar wani taron zuba hannun jari da aka yi kan matatun man Najeriya da yadda za su gyaru.
An bayyana yadda motocin da Saudiyya ta tura Gaza suka isa yankin a kokarin kai tallafi kasar da ke fama da addabar yakin Isra'ila a cikin 'yan kwanakin nan.
A jiya Najeriya da gwamnatin Saudi Arabiya su ka shiga wata yarjejeniyar harkar mai da gas. Hadimin Ministan ya nuna a dalilin haka, za a samu cigaba a harkar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi kira da a tsagaita wuta a yakin da ke wakana tsakanin Falasɗinawa da Isra'ila, ya nemi a bu hanyar masalaha.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya shilla zuwa ƙasar Saudiyya domin halatar taron Saudiyya da nahiyar Afirika wanda za a gudanar a birnin Riyadh na ƙasar.
Kasar Saudiya
Samu kari