Kasar Saudiya
Kasashen Afrika sun gamu da rashe-rashe da-dama a ‘yan kwanakin nan. Na karshe shi ne, Sadiq as-Siddiq na kasar Mali, ya rasu ne a yau bayan kamuwa da COVID-19.
Masarautar kasar Saudiyya ta ce zata bada guraben karatu kyauta ga daliban Najeriya 424 don yin karatu a bangarori daban daban a jami'o'in Saudiyya, ta kuma baw
Ni da ɗiyata mun fara zargin yana da nasaba da mutuwarta, saboda mun tsinci gawarta a yashe, kayanta kuma a tuɓe. Mun tambaye shi sau da dama ranar Juma'a, 13 N
Sarki Salman na Saudiyya ya caccaki Iran matuƙa inda ya ce ana buƙatar ɗaukar "mataki mai tsauri" domin tabbatar da cewa ƙasar ba ta samu muggan makamai ba.
A yau Laraba, 11 ga watan Nuwamba, an kai harin bam a wata makabarta da ba na Musulmai ba a birnin Jidda, babbar birnin kasar Saudiyya, da dama sun jikkata.
Wannan yunƙuri ya janyo sa rai a zukatan ƴan Najeriya wai ko wataƙila gwamnatin tarayya na shirin buɗe iyakokin ƙasar don cigaba da kasuwanci da maƙwabtan ƙasas
Masallacin Harami a ranar Laraba ya karbi kashin farko na maso aikin Umarah daga wajen Saudiyya a mataki na uku na yunkurin dawo da ayyukan Umarah da ziyarar ma
An bude buɗe Masallacin Harami ga maniyata aikin Umrah 20,000 da kuma masallata 60,000 domin shiga Babban Masallacin Makkah domin gudanar da Ibada a yau Lahadi.
Sheikh Sudais, wanda shi ne Ministan Masallatai Masu Alfarma na kasar Saudiyya ya nuna fushinsa tare da kausasa harshe a kan masu batanci ga Annabi Muhammad.
Kasar Saudiya
Samu kari