Kasar Saudiya
Tsohon gwamna CBN, Sunusi Lamido ya ce rage dogaro da man fetur shi ne hanya daya tilo na kawo karshen wahalhalun da ake sha na cire tallafin man fetur.
Ganin daruruwan mutane da aka kashe, Shugaban Majalisar dinkin duniya ya soki Israila. Benjamin Netanyahu ya ce dakarun Hamas ne su ka dasa bam a asibitin Gaza.
Musulmai da ke karkashin kungiyar OIC za su yi zama a kan hare-haren da ake kai wa mutanen Falasdinu kamar yadda Fafaroma ya yi suka saboda kisan gilla a Gaza.
Sultan ya fitar da jawabi ne ta bakin shugabannin majalisar NSCIA, ya na mai kira da a tsagaita wuta a kan al’ummar zirin Gaza. Abubakar Sa’ad III ya caccaki Amurka.
Za a ji yadda takarda ta nuna yadda tawagar shugaban Najeriya ta kashe N400m cikin kwana 7 a New York. An bukaci a fitar da kudin ne daga wani asusun abinci.
Har yanzu akwai kasashe da dama da ke amfani da tsarin mulkin sarakuna na gargajiya wadanda mafi yawansu kasashen Larabawa ne da ke watse a yankunan duniya.
Hukumar Aikin Hajji ta Najeriya (NAHCON) ta ce kasar Saudiyya ta ba maniyyatan kasar nan mako 3 su fara biyan kafin alkalami na kudaden kujerar Aikin Hajjin 2024.
Ministan tsaron Israila ya ce za a toshe zirin Gaza gaba daya tun da akaa rasa rayuka sama da 700, an raunata mutum 2100 a Israila daga Asabar zuwa yanzu.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi NDLEA ta cafke wata mace yar sheƙara 42 ɗauke da kwalayen hodar ibilia 52 a filin jirgin Malam Aminu Kano.
Kasar Saudiya
Samu kari