Kasar Saudiya
Attajirin nahiyar Afrika, Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cikin bidiyo tare da attajirai irinsu cikin jirgin sama.Wisdom Blogg ce ta daura wannan bidiyo a sha
Abuja - Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya dira a birnin tarayya Abuja da yammacin Juma'a, 29 ga Oktoba, bayan tafiyar kwana biyar da yayi Kasar Saudiyya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya halarci taron jawo hannun jari da ake shiryawa a kasar Saudi. Kasar Saudi Arabia ta karbi bakuncin manyan ne a makon nan.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na Najeriya ya kai ziyara kasar Saudiyya, inda ya yi aikin Umarah tare da wasu jiga-jigan gwamnatin da manyan 'yan kasuwan Najeri
Manyan attajirai da yan kasuwa sun garaya Madina domin gudanar da aikin Umrah bayan taron zuba jarin da suka halarta tare shugaba Muhammadu Buhari a Riyadh.
A ranar Laraba, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karasa Birnin Makkah da ke kasar Saudiya domin yin Umrah. Ya yi wa Najeriya addu'o'in tsaro da zaman lafiya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari tare da mukarrabansa sun isa birnin Riyadh, kasar Saudiyya gabannin taron zuba jari da a daren ranar Litinin, 25 ga watan Oktoba.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, zai tafi kasar Saudiyya ranar Litnin, 25 ga watan Oktoba, 2021 domin halartan taron hannun jari sannan kuma yayi Ibadar Umrah.
Hukumar jin dadin alhazan Najeriya NAHCON ta bayyana cewa da yardar Ubangiji bana maniyyata a Najeriya zasu samu zuwa kasa mai tsarki don gudanar da aikin Hajji
Kasar Saudiya
Samu kari