Kasar Saudiya
Shugaban hukumar kula da masallatai masu daraja na makka da Madina kuma babban limamin masallacin Makka, Sheikh Sudais, ya naɗa mata mataimakansa a karon farko
Kasar Saudiyya ta sake sanya dokar Korona mai tsanani domin dakile yawaitar kamuwa da cutar a fadin kasar baki daya. Ta ce ba mai fita sai wanda yayi rigakafi.
Bayan ƙasar Saudiyya ta sanar da amincewa da cigaban aikin umrah, hukumomi a kasa.mai tsarki sun fadi wasu kasashe 13 da basu yarda su zo aikin na Umarah ba.
Gwamnatin kasar Saudiyya ta sanar da ranar da za a bude kofa kowa ya shigo ayyukan Umrah. Sai dai, kasar ta sanya wasu ka'idojoji kan wasu kasashe tara (9).
A baya dai hukumomin ƙasar Saudi Arabia sun bayyana cewa, sun daina yankewa ƙananan yara hukuncin kisa. A halin yanzun ƙasar ta yanke wa wani hukuncin kisa.
Hukumar kula da aikin hajji ta kasa ta tabbatar da cewa, kasar Saudiyya ta soke aikin hajji ga kasashen duniya baki daya, ta bukaci 'yan kasa su karbi kudinsu.
Sheikh Sudais ya tube wani shugaban limamai na masallacin Annabi biyo bayan jinkirta Sallar Asuba da aka yi a masallacin. An ba da sabon tsarin sallah yanzu.
Gwamnan jihar Borno, Zulum ya karbi bakuncin wani daga cikin limaman masallacin Ka'aba a fadar gwamnatin jihar. Limamin ya bayyana jin dadinsa da haduwa da shi.
Ƙasar Saudiyya ta mauda martani kan masu sukar matakin data ɗauka na rage ƙarar na'urar kiran salla zuwa matakin na ɗaya na ƙararta, tace matakin na kan dai-dai
Kasar Saudiya
Samu kari