Jihar Kaduna
A ranar Laraba, 26 ga watan Oktoba, shugaban hukumar zabe na kasa, INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, ya sanar da cewa adadin wadanda suka yi rajistan zabe ya kai m
A cikin watanni 15 da suka wuce, Nyesom Wike ya dauki N2bn daga dukiyar Ribas ya taimakawa Jihohi 5. Jihohin da aka ba tallafi sun hada da Sokoto da Kaduna.
Kafin shawarar ranar Lahadi da ofishin jakadancin Amurka suka fitar da shawari, hukumomin tsaro suna ta aiki tukuru wurin gujewa farmaki a Abuja da kewaye.
Ana zargin sojoji da harbe wani mutum mai suna Danjuma Adamu tare da ‘dansa Jafet Danjuma kan hana rushe gidansu da ke Barakallahu a Igabi ta jihar Kaduna.
Mai marataba sarkin zazzaun kuma uba ga hukumar da ke kula da kasuwar duniyar kasa da kasa ta Kaduna (KADCCIMA), Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli, ya yi kira ga arew
A kokarin da soji suke yi na zuwa maboyar ‘yan bindiga, sojoji a karkashin rundunar OPWP sun halaka ‘yan bindiga a wurare daban-daban a titin Kaduna-Abuja.
Jam’iyyar APC mai mulki ta dora laifin tarzoma da ta tashi yayin da PDP suka je kamfen din takarar shugabancin kasa, Atiku Abubakar aKaduna kan jam’iyyar PDP.
Wata shaida mai suna Hajiya Fatima ta sanar da babbar kotu dake zama a Zaria cewa wadanda suka yi garkuwa da ita sun baya N2k kudin mota bayan sun amsa N6m.
Tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya siffanta Najeriya a matsayin kasar dake da arzikin man fetur amma babu kudin shiga, inda ya bayyana kaduwa da halin
Jihar Kaduna
Samu kari