Jirgin Sama
Najeriya tayi rashin Farfesa Pius Adesanmi a hadarin jirgin sama da aka yi jiya. Babban Malamin na lugga yana cikin wanda su ka rasu a hadarin jirgi. Yanzu dais u 2 ne su ka riga mu gidan gaskiya daga Najeriya.
Hukumar kula da tashoshin jiragen ruwan Najeriya, NPA ce ta bayyana haka cikin sanarwar da take fitarwa a kullu yaumin, inda tace jiragen goma sha uku suna sauke kayan nasu ne a tashar Apapa da tashar tsibirin Tincan.
Sunayen wadanda suka mutu sun hada da Perowei Jacob, Kaltho Paul Kilyofas, Auwal Ibrahim, Adamu Nura da Meshack Ishmael, kuma lamarin ya faru ne a ranar Karaba 2 ga watan Janairu a daidai garin Damasak na jahar Borno.
Rundunar mayakan Sojan sama ta bayyana cewa za ta kafa sansanin Sojoji a karamar hukumar Birnin Gwaro ta jahar Kaduna domin karfafa tsaro a yankin sakamakon addabar al’umma da yan bindiga da masu garkuwa da mutane suke yi.
Wannan hadari ya rutsa da Vichai Srivaddhanaprabha ne da wasu ma’aikatansa guda biyu, fasinja daya da kuma matukin jirgib, inda jirgin ya kwace ma matukinsa, mintuna kadan bayan sun tsallake filin kwallon Leicester, King Power Sta
Majiyar Legit.com ta ruwaito kafin jirgin ya tashi sai da matukinta, wani dan kasar Indiya, Bhavye Suneja ya bayyana ma shuwagabanninsa cewa jirgin na da matsala, sai suka ce masa ya koma filin jirgin daya tashi, a hanyarsa ta kom
A yau Laraba, 6 ga watan Yuni ne ake sa ran hukumomi zasu cigaba da farautar jirgin, wanda ya tashi daga garin Kitale zuwa babban filin sauka da tashin jirage na Jomo Kenyatta, kamar yadda majiyar NAIJ.com ta ruwaito.
Gwamnatin kasar Amurka ta kammala shirye shiryen aiko ma Najeriya manyan jiragen yaki na zamani guda 12, kirar Tucano, tare da dimbin makamai masu sarrafa kansu kamar yadda cinikayya tsakanin kasashen biyu ta kullu.
A yau ne aka samu wani hargitsi a zauren majalisar dattijan Najeriya bayan da wasu mutane biyar karkashin Sanata Omo Agege suka sace sandar majalisar. Ana tsaka da zaman majalisar ne Sanata Omo Agege, da majalisar ta dakatar bisa
Jirgin Sama
Samu kari