Jihar Jigawa
Kungiyar tsoffin shugabannin kananan hukumomi na jam’iyyar PDP a jihar Jigawa na zawarcin dan tsohon gwamnan jihar, Mustapha Lamido, don ya fito takarar gwamna.
Gwamnan Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar, ya bayyana cewa dole mutumin da zai gaje shi a 2023 ya zamo mutum mai tawali’u, rashin son kai da sauraron jama'a.
Jonathan ya kwashe tsawon shekaru a matsayin sa na dan jam'iyyar PDP tun shekarar 1999 amma sai dai kwanan nan, ba a ganin sa a mahimman tarukan jam'iyyar duka.
Jama'ar da suka kada wa dan majalisar wakilai, Magaji Da'u kuri'a sun kai wa tawagarsa farmaki a ranar Alhamis a karamar hukumar Birnin Kudu ta jihar Jigawa.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa dake arewa maso yammacin Najeriya kuma jigo a PDP, Sule Lamido, ya yi watsi da batun tsarin mulkin karba-karba a jam'iyyarsa ta PDP.
Kudirin Gwamna Aminu Tambuwal na son zama shugaban kasar Najeriya nag aba ya kara samun karfi yayin da tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya lamuce masa.
Rundunar 'yan sandan jihar Jigawa ta sanar da damke mambobin wata kungiyar 'yan daba da ake zargi da kisan 'yan sanda biyu,sace sirikin wani fitaccen da kasuwa.
Hukumar Hisbah ta Jihar Jigawa, ta ce ta kwace kwallaben giya guda 1,906 daban-daban a samame daban-daban da ta kai a jihar a shekarar 2021, The Punch ta ruwait
Hukumar yan sanda reshen jihar Jigawa dake arewa maso yammacin Najeriya, ta ce yan bindiga sun kashe yan sanda biyu, kuma sum sace wani sanannen mutumi a Kwalam
Jihar Jigawa
Samu kari