Jihar Jigawa
An cigaba da shari'ar tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sanata Ibrahim Saminu Turakia babbar kotun tarayya da ke Dutse a jihar Jigawa, bayan shekaru goma sha hudu.
Wani mutum mai suna Yusuf Zubairu, ya halaka matarsa mai suna Fatima Hardo, a karamar hukumar Sule Tankarkar a jihar Jigawa, Premium Times ta ruwaito. Mai magan
Jami'an 'yan sanda da ke sintiri sun kai samame mafakar miyagu da ke kananan hukumomin Birninkudu da Gwaram a jihar Jigawa inda suka yi ram da mutum bakwai.
Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa sun kama mutane biyu da ake zargin su na da hannu a satar wani sa a karamar hukumar Garki da ke jihar, Daily Trust ta
Rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Jigawa ta ce a kalla mutane 15 ne suka riga mu gidan gaskiya sakamakon mummunan hatsarin mota da ya faru a jihar. Mai
Gwamnan jihar Jigawa, Muhammad Badaru ya yi barazanar sake dawo da dokar takaita zirga-zirga domin dakile yaduwar cutar COVID-19 a jiharsa sakamakon jan kafa d
Saboda tsaro! Shugaban jami'ar tarayya ta Dutse, jihar Jigawa, Farfesa Abdulkarim Sabo Mohammed ya haramtawa masu yawon dare ziyarar jami'ar da sunan hira.
Gwamnatin tarayya ta dawo rabon kudi N5,000 na shirin CCT na ma'aikatar jinkai da walwalan jama'a ga al'ummar Jihar Jigawa ranar Juma'a, 20 ga Nuwamba, 2021.
Wasu ‘yan mata bakwai sun rasa rayukansu bayan da kwale-kwalen da suke ciki ya kife ranar Alhamis, 18 ga watyan Nuwamba, a hanyarsu ta dawowa daga Maulidi.
Jihar Jigawa
Samu kari