Jihar Jigawa
Hotunan Muhammad Badaru, 'dan gwamnan jihar Jigawa yayin da ya kammala digirinsa a jami'ar London sun yadu. 'Yan uwansa sun garzaya har London taya shi murna.
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Jigawa (SEMA) ta ce mutane shida sun mutu a sakamakon guguwar iska a yankin karamar hukumar Kafinhausa da ke jihar.
Dr Sadiq Amali na sashin nazarin halayar mutane a Jami'ar Tarayya ta Jigawa ya bayyana cewa ya yi hasashen za a kai hari gidan yarin Kuje, birnin taraya Abuja
Rahoton dake hitowa daga jihar Jigawa sun nuna cewa wasu miyagun sun yi garkuwa da mahaifiyar ɗan takarar Sanatan Jigawa ta tsakiya na jam'iyyar APC mai mulki
Babbar Kotun Jihar Jigawa mai zamanta ta a Dutse, babban birnin jihar ta yanke wa wasu masu garkuwa da mutane uku hukuncin daurin shekaru 28 da watanni biyar a
An yi yunkurin awon gaba da gawar Isah Baba-Buji, deleget din jihar Jigawan da ya mutu wajen zaben fidda gwanin yan takaran kujeran shugaban kasa All Progressiv
Tsohon karamin minista na harkokin kasar waje, Dr Nuruddeen Muhammad, ya yi nasarar zama dan takarar sanata na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP a Jigawa.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya yi hasashen juyin mulki a zaben fidda dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress.
Tun da Muhammadu Buhari na goyon bayan mulki ya koma Kudu, Gwamnan Jigawa ya janye takara musamman tun gmanin anyan Arewa duk sun yi ittifaki a kan abu daya.
Jihar Jigawa
Samu kari