Jihar Jigawa
Farfesa Yemi Osinbajo ya kai ziyara zuwa Jigawa saboda shirin 2023, amma Osinbajo bai samu damar haduwa da Gwamna Muhammad Badaru Abubakar da Mataimakinsa ba.
Sule Lamido, tsohon gwamnan jihar Jigawa, ya ce a yanzu da 'yan Najeriya na kallon jam'iyyar PDP a matsayin fata daya tilo a garesu duba da yanayin kasar..
Mai martaba Sarkin Dutse, Nuhu Mohammadu Sanusi a ranar Talata, 12 ga watan Afrilu, ya yarda Rotimi Amaechi, ministan sufuri ya karbi ragamar mulki daga Buhari.
Jami'an hukumar tsaro na NSCDC sun gano gawar wani mutum dan shekara 55, Isyaku Shuaibu, a karamar hukumar Kiyawa na Jihar Jigawa. The Punch ta rahoto cewa kak
Hukumar Tsaro ta NSCDC reshen Jihar Jigawa ta tabbatar cewa mutane bakwai sun mutu sakamakon gobara da ta barke a gidan mai na Al-Masfa da ke karamar hukumar
Yayin da kowace jam'iyya ke kara kimtsawa domin tunkarar babban zaɓen 2023 a Najeriya, PDP na ƙara rasa mambobinta, wasu daga ciki sun koma NNPP a jihar Jigawa.
Wasu masu garkuwa da mutane su hudu da ke adabar mazauna jihohin Jigawa da Kano sun mika kansu ga yan sanda, a cewar yan sandan Jihar Jigawa. Kakakin yan sandan
A ranar Juma’a hukumar kiyaye hadurran titina reshen Jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar mutane 9 sakamakon hadarin motan da ya auku a karamar hukumar Ringim. S
Hukumar Hisbah ta Jihar Jigawa ta samu nasarar kama mutane 99 a karamar hukumar Kazaure da Dutse da ke cikin jihar bisa zargin su da aikata masha’a, Nigerian Tr
Jihar Jigawa
Samu kari