Malamin addinin Musulunci
Yayin da ake ci gaba da azumin watan Ramadan, 'yan sanda sun cafke wani malamin Musulunci, Alfa Oluwafemi Idris da sassan jikin ɗan Adam a jihar Ondo.
Watan azumin Ramadan cike yake da falala da daraja. Ana son al'ummar musulmi su dage da ibadah da ayyukan alkhairi domin samun rabauta daga Allah.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya roki malamai da sarakauna su guji ɓata Najeriya a gaban al'umma musamman a wuraren wa'azi domin ƙasar nan ta kowa ce.
Rahotanni daga wasu jihohin Najeriya sun nuna yadɗa maniyyata ke zuwa neman a dawo masu da kuɗaɗensu bayan NAHCON ta sanar da ƙarin N1.9m a kowace kujera.
Shahararren malamin nan na jihar Kaduna, Dakta Ahmad Abubakar Mahmud Gumi, ya amsa gayyatar jami'an tsaro, ya ce babu wani abun fargaba game da hakan.
Yayin da ake cikin watan alfarma mai albarka, 'yan bindiga sun yi garkuwa da malamin Musulunci mai suna Sheikh Quasim Musa a jihar kogi da ke Arewacin Najeriya.
Wata ƙungiyar matasa RUN ta bukaci hedkwatar tsaron Najeriya ta sanya suɓan Sheikh Ahmad Gumi a cikin waɗaɓda za ta kama kan zargin hannu a ta'addanci a Najeriya.
Dr. Jabir Maihula ya ce duk wanda ke da lalura ta rashin lafiya zai rama azumi ko da ya yi ciyarwa, sai idan mutum ya tsufan ko rashin lafiyar da ba warkewa.
An yi wa Aminu Ibrahim Daurawa tambaya game da ganin maziyyi da azumi, malam ya fadi abin da addini ya ce a game da wanda ya fitar da maziyyi a lokacin Ramadan.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari