Malamin addinin Musulunci
Kungiyar Kiristocin Najeriya ta CAN ta fadi matsayarta kan zanga-zanga bayan malaman Musulunci inda ta yi gargadi kan fita zanga-zanga a fadin kasar.
Manyan Malamai a Najeirya sun gana da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, sun yi kira ga matasa su janye shirinsu na yin zanga zanga a faɗin ƙasar nan.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya saka labule da malaman addinin Musulunci na bangaren Izala da Darika. An tattauna batutuwan da suka shafi zanga-zanga da tattali.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi tonon sililin gaske game da yuwuwar masu fada aji sun yi babakere a gwamnatinsa. Shugaban kasar ya magantu kan yakin zabensa.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana abubuwan da suka fadawa Shugaba Bola Tinubu kan halin da ake ciki inda ya ce duk abin da ya kamata su yi sun yi.
Kungiyar kare hakkin musulmi ta kasa (MURIC) ta yi gargadi a kan wani sabon fim da ke nuna mata a cikin hijabi su na fashi, inda kungiyar ta ce hakan bai dace ba.
Sheikh Ahmad Tijjani Guruntum ya gargadi gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan halin da ake ciki inda ya ce ta tsayar da komai domin shawo kan matsalar.
Fitaccen malamin Musulunci, Farfesa Mansur Yelwa ya bukaci shugabannin kungiyoyin addini da su kira mabiyansa domin fara 'Alkunut' a masallatai madadin zanga-zanga.
Hajiya Hauwa’u Adamu, mahaifiyar fitaccen mawakin nan Dauda Kahutu Rarara ta godewa ɗaukacin al'ummar da suka taimaka da addu'a lokacin da aka sace ta.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari