Malamin addinin Musulunci
Yayin da ake ci gaba da shari'ar Murja Kunya, kotu ta umarci kamo matashin mawaki a jihar Kano, Ado Isa Gwanja kan wasu wake-wakensa na banza da badala.
Shugaban kasar Aljeriya ya kaddamar da wani katafaren masallaci a gabar tekun 'Bahar Rum' wanda ya zama mafi girma a Afrika kuma na uku mafi girma a duniya.
Bayan kalaman wani malamin addini kan Remi Tinubu, wata kungiya a Arewacin Najeriya, Arewa Think Tank ta yi martani inda ta bukaci a hukunta malamin.
Yayin da ake Allah wadai da kalaman malamin addini, Bello El-Rufai ya yi magana kan batun inda ya yi Allah wadai da kalaman malamin tare da neman kama shi.
Bayan gudanar da sahihin bincike, Legit Hausa ta gano cewa ba Sheikh Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ne ya muzanta matar Tinubu a bidiyo ba sabanin rahoton Vanguard.
Al'ummar Musulmai a duniya sun shiga jimami bayan rasuwar mataimakin shugaban Masallacin Annabi, Sheikh Abdul Aziz bin Abdullah da ke birnin Madinah.
Mansur Ibrahim Sokoto yana ganin babu dalilin gwamnati ta rika fada da ‘yan kasuwan da suka adana kayan abinci a Najeriya ya ce ba su ne su kawo tsadar rayuwa ba.
Babbar Kotun Shari’ar Musulunci da ke GRA a Sabon Garin Zariya, ta umarci sayar da kadarorin tsohon ɗan takarar gwamnan Jihar Kaduna, Hon. Muhammad Sani Sha’aban.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya shawarci malaman addini a Najeriya da su kasance masu tunatar da jama'a kan muhimmancin mutunta juna.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari