Addinin Musulunci da Kiristanci
A wani kokari karfafa hadin kai da zaman lafiya tsakanin addinai, cocin Christ Evangelical and Life Intervention Ministry ta raba wa dalibai alluna fiye da 100
Wata malamar coci mai suna Maureen Wechinwu dake fataucin yara kanana ta shiga hannun jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Ribas a yankin Kundacin Najeriya...
Masu ruwa da tsakin na jam'iyyar APC sun shawarci jam'iyyar ta maye gurbin Shettima kafin ranar Talata, 20 ga watan Satumba, lokacin da INEC za ta fitar da jeri
Hassam Jimoh, wani magidanci dan shekara 55, Hassan Jimoh, ya nemi kotu ta kori matarsa Silifat Salawuddeen daga gidansa bayan ya sake ta amma ta ki tafiya
Babban limamin Katolika, Bishop Mathew Kukah, ya bayyana cewa babu watsa matsala tsakanin Musulmi da Kiristan Najeriya cewa babban matsalar itace shugabanni.
Shugaban kungiyar kiristoci ta Najeriya (CAN), Dr Daniel Okoh, ya shaewarci shugabannin kiristoci a fadin Najeriya da su kauracewa batun da ya shafi siyasa.
Wani matashi mai suna Abdullahi Sulaiman ya jingine aikin wani kamfani da ke birnin Lagos domin hukumomin kamfanin na hana shi sallah a duk lokacin da zai yi.
Zaben 2023 na zuwa, karamin ministan kwadago kuma kakakin gangamin kamfen na Tinubu, Festus Keyamo (SAN), ya shawarci fastoci da sauran malaman addini a kasar.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Ayodele, ya ce 'yan Najeriya su shirya dandana kudarsu a wani yanayi mafi wahala da zai faru sakamakon
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari