Addinin Musulunci da Kiristanci
Wata kotun kasar Faransa ta rushe kudirin gwamnatin kasar na rufe wani masallaci da ke garin Bordeaux, Daily Trust ta ruwaito. Sefen Guez Guez, lauyan kungiyar
Wani gajeren bidiyo da jarumar masana'antar kudancin kasar nan ta Nollywood, Genevieve Nnaji ta yi ya tada hankalin yan kudu da kuma mabiyanta a soshiya midiya.
Yan uwan Habeeb wanda aka kashe a lokacin rikicin Hijabi a makarantar Oyun Baptist High School, Ijagbo da wasu Musulmai a Kwara sun nemi diyyan miliyan N113.
MURIC ta zargi rundunar yan sanda da yin sanya kan batun kisan wani dalibi, Habeeb Idris, na makarantar Baptist, da ke karamar hukumar Oyun ta jihar Kwara.
Kungiyar Musulmai masu aikin jarida MMPN, reshen jihar Kwara, sun yi Alla-wadai da rikicin da ya biyo bayan hana dalibai mata sanya Hijabi a makarantar Oyun.
KFaɗakarwa da wa'azantarwar dake cikin shirin IZZAR SO mai dogon zango ya jawo hankalin wani mutumi har ya karbi kalmar shahada ya shiga Addinin musulunci.
Bola Oyebamiji, kwamishinan kudi na jihar Osun kuma mai sarautar Balogun Musulumi of Ikireland, ya dauka nauyin ginin sakateriyar kungiyar Kiristoci ta kasa.
Ya zama dole gwamnatin tarayyar Najeriya ta jajircew ta ceto kasar daga rushewa ta hanyar cire tallafin man fetur, Kungiyar Kirista ta Najeriya, NCF, gammayar m
Kungiyar MURIC ta bukaci Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi gyara a kan hutun da ta ke bayarwa, ta mayar da daya ga watan Muharram na shekarar musulunci a matsay
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari