Ibadan
A cikin abun da bai wuce watanni biyar ba, al'umman jihar Oyo sun rasa wasu manyan sarakunansu guda uku da suka hada da Alaafin, Soun na Ogboso da Olubadan.
Wani mutum mai matsakaicin shekaru, Taofeek Gbolagade, a safiyar Talata, ya nadawa matarsa mai juna biyu,dukan kawo wuka saboda ta gaza dafa masa abincin sahur.
Diyar sarauta ta bakunci lahira yayin da wasu 'yan bindiga suka shiga har gida suka bindige ta. Har yanzu ba a gano wadanda suka yi mummunan aikin nan ba tukuna
Lauya ya bayyana halin da Sunday Igboho ke ciki bayan da aka gwada shi bayan sake shi da nufin a duba lafiyarsa. Lauya ya ce lafiyarsa lau, babu abin da ke damu
Oba Lamidi Olayiwola Adeyemi a ranar Lahadi, ya ce ya na da tabbacin cewa magabatan Yarabawa za su bai wa jigon APC, Bola Ahmed Tinubu nasarar shugabancin kasa.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya nada sabon sarkin gargajiya a jiharsa. Gwamnan ya nada wani tsohon sanata ne a jihar a matsayin Olubadan na jihar ta Oyo.
Barnar da yan daba suka yi a layin dogo ya tilastawa jirgin kasa da ke zuwa Legas - Ibadan ya tsaya na dan wani lokaci a ranar Asabar, The Punch ta ruwaito. Fas
Jami'an hukumar yan sanda reshen jihar Oyo sun samu nasarar damke wasu mata biyu bisa zargin cin amana da yunkurin yin garkuwa da mutane a Ibadan, babban birni.
Labarin da ke iso mu ya bayyana cewa, wata mummunar gobara ta kama wani gidan mai a wani yankin jihar Oyo. An ga jami'ai na kokarin kashe mummunar gobarar.
Ibadan
Samu kari