Hajjin Bana
Hukumar jin dadin alhazan Najeriya NAHCON ta bayyana farin cikinta bisa soke dokokin kariya daga cutar COVID-19 da gwamnatin kasar Saudiyya take a farkon makon.
Jihar Kano ta bayyana cewa, maniyyata aikin Hajjin 2021 za su iya zuwa domin karbar kudadensu da suka biya domin zuwa Hajjin 2021 da ya gudana ba tare da su ba.
Hukumar kula da aikin hajji ta kasa ta tabbatar da cewa, kasar Saudiyya ta soke aikin hajji ga kasashen duniya baki daya, ta bukaci 'yan kasa su karbi kudinsu.
Ƙasar Saudi Arabia ya ta bayyana cewa mutum 60,000 ta amince zasu yi aikin hajjin bana a faɗin duniya saboda annobar cutar COVID19, 15,000 daga cikin ƙasar.
Gwamnan jihar kano ya yi kira ga maniyyata hajjin bana na jihar Kano da su zama masu ɗa'a da biyayya, kuma su zama jakadun ƙasar nan nagari yayin aikin hajji.
Masarautar Saudiyya ta bayyana cewa, dukkan wanda zai zo aikin Hajji dole ne sai ya yi allurar rigakafin Korona. Hakan wani yunkuri ne na dakile yaduwar cutar.
Hukumar kula da aikin hajji ta kasa ta bukaci 'yan Najeriya su daina daurawa gwamnati nauyin tallafi wajen gudanar da aikin hajji. Ta bada shawara kan tanadi.
Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Kasa ta bada umurnin fara sabon rajistar Hajji da Umarah na wannan shekara. Hukumar ta bayyana sa ranta ga bada damar Hajii 2021.
Gwamnan Jihar Legas, Mista Babajide Sanwo-Olu ya yi kira ga masu niyyar zuwa aikin hajji a jihar su rungumi sabon tsarin tara kudin kujerar hajji da jihar ta bu
Hajjin Bana
Samu kari