Hajjin Bana
Wani maniyyaci ya nuna halin kwarai yayin da ya tsinci jaka ba tare da ya san meye a ciki ba ya maida ta ga hukumomin don a neme mai ita a ba shi a Madinah.
Saura kwanaki wa’adin da Saudi ta bada, amma mafi yawan Maniyyata ba su bar Najeriya ba. Daga Lahadi, babu wani jirgin da ya dauko Maniyyata za a bari ya sauka
Daruruwan maniyyata aikin hajji a jihar Kano na gudanar da zanga-zanga a Kano kan hana su kujerar hajji duk da cewar sun biya cikakken kudi na hajjin bana.
An fara kace-nace kan wasu kuejrun hajji a gwamnatin Kano ta ware wa hukumar Hisbah, hadimin gwamna Ganduje na zargin kwamandaɓ Hisbah ya raba wa iyalansa.
Wani ganau ya shaida yadda wasu 'yan bindiga suka bindige 'yan sandan mobal da ke rakiya ga mahajjata a jihar Sokoto a cikin makon nan garin isa filin jirgi.
Allah mai yadda ya so da bayinsa a lokacin da ya so, Allah ya karɓi rayuwar alhazai biyu daga jihar Kaduna kwanaki kaɗan kafin jirgin su ya kwashe su zuwa Hajj.
‘Yan bindiga sun tare motar Maniyyatan jihar Sokoto, sun buda masu wuta Jami’an tsaro sun yi namijin kokari wajen takaita harin, aka wuce da maniyyatan zuwa Isa
Hukumar kula da jin dadin alhazai, NAHCON, ta sanar da kudaden kujerun hajji na bana. Hakan na zuwa ne bayan hukumar ta yi la'akari dukkan lamuran da suka shafi
Hukumar alhazai ta ƙasa ta sanar da cewa za'a jigilar mahajjatan bana 2022/1443 daga Najeeiya zuwa ƙasa mai tsarki mako mai zuwa ranar 9 ga watan Yuni, 2022.
Hajjin Bana
Samu kari