Hajjin Bana
Annobar korona ta yi karfi sosai a kasar Saudiyya idan aka kwatanta da sauran kasashen da ke makwabtaka da ita. Ma'aikatar ta ce za ta fara sassauta dokar kull
Duk da cewa dukkan Musulmi sun yi amanna cewa ana riskar daren Lailatul Qadr ne a kwanaki 10 na karshen azumin Ramadan, babu wata rana takamaimai da aka bayyana
Shugaban Masallatan Harami na Makkah da Madina, Sheikh Abdurrahman Sudais, ya sanar da cewa an kusa a bude masallatan guda biyu domin ci gaba da yin ibada.
Wata kotun Najeriya ce ta tura IG Wala gidan yari bayan samunsa da laifin gaza gabatar da hujja a kan zargin wani jami'in gwamnati da cin hanci. SaharaReporters
A sanarwar da ta fiito daga ofishin ministan harkokin cikin gida na Saudiyya, gwamnatin kasar za yi wasu muhimman ma'aikata da 'yan kasuwa uzuri domin bawa jama
Sanarwar ta bayyana cewa hukumar kasar Saudiyya ta mayarwa da duk wanda ya biya bizar Umrah kudadensu. Dangane da wadanda dokar hana shige da fice ta ritsa da
Gwamnatin kasar Saudiyya ta nemi musulman duniya da su dakatar da batun zuwa aikin Hajjin bana har sai yadda hali yayi game da annobar cutar nan mai toshe numfa
A ranar Lahadi ne hukumar kasar Saudi Arabia sun sanar da cewa wasu mutane 66 da suka kamu da kwayar cutar coronavirus sun warke. Sanarwar na kunshe ne a cikin
A sanarwar da aka wallafa a shafin, an ga hotunan wasu ma'aikatan masallatan na nade kafet din tare da zana sabbin layukan. Nade shimfidun masallatan na daga
Hajjin Bana
Samu kari