Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Gwamnatin jihar Katsina a ranar Litinin, 14 ga watan Fabrairu, ta sanar da haramta kungiyar Yan-sa-kai a jihar saboda ayyukan laifi da mambobinta ke aikatawa.
Aminu Bello Masari ya halarci wani taro da shugaban kwastam na shiyyar Katsina ya shirya. Masari ya gaji, ya bukaci bude iyakokin Katsina yadda aka bude saura.
Dr. Hadiza Bello Masari, Uwargidar Gwamnan jihar Katsina, Aminu Masari, ta yi kira ga al'ummar jihar kada su kuskura su zabi yan shaye-shaye matsayin shugabanni
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina ya amince da gaggauta bude gidajen mayuka da kasuwannin shanu da a baya aka rufe saboda satar shanu da ta’addanci.
Masari ya ce bai umarci wani ma’aikacinsa ya kama dan jaridar ba kamar yadda darekta janar na labarai ga gwamnan ya sanar ta wata takarda ranar Lahadi da dare.
Gwamnatin jihar Katsina ta ce za ta dage dokar datse layikan sadarwar da ta yi a kananan hukumomin jiha bakwai da al'amarin ya shafa nan da watan Janairun 2022.
Gwamnatin Jihar Katsina ta ce za ta dawo da sabis na sadarwa a sauran kananan hukumomi bakwai da aka toshe hanyoyin sadarwan kafin Janairun 2022, The Punch ta r
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya yi kira ga al'ummar jiharsa su mallaki makamai don kare kansu daga hare-haren yan bindiga saboda jami'an tsaro kad
Gwamnan jihar Katsina ya bayyana bukatar gwamnati ta ba dukkan 'yan Najeriya damar rike bindigogi domin kare kansu daga 'yan bindiga a yankunan da aka addaba.
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Samu kari