Goodluck Jonathan
Martin Okwun, mawakin da aka fi sani da J. Martins, ya roki Goodluck Jonathan, tsohon shugaban kasan Najeriya da ya yafewa 'yan Najeriya da suka ci amanarsa.
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai na ci gaba da yin watsi da batun tattaunawa da yan bindiga a jiharsa domin ceto daliban makarantar da aka sace.
An dakatar da wani mamba na kungiyar yada labaran Fani-Kayode saboda ya yi amfani da shafin Twitter wajen tozarta tsohon NSA, Sambo Dasuki cewa maci amana ne.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Goodluck Jonathan, ya ce Babangida Aliyu, tsohon gwamnan jihar Neja yayi karya da yace gwamnonin PDP na arewacin Najeriya sune.
Tsohon shugaban kasar Najeriya Goodluck Jonathan ya bayyana cewa, bai kamata a ce kotu ke da hakkin tantance zabe ba, ya kamata kuri'ar talakawa ta tantance.
Karamin ministan albarkatun man fetur ya bayyana irin kauna da shugaba Buhari ke yiwa mutanen kabilar Ijaw, kabilar su tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Goodluck Jonathan ya bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya hada kai da gwamnoni, shugabanni tsaro da sauran masu ruwa da.
Wani tsohon mataimakin gwamnan CBN ya bayyana cewa, akwai wasu manyan da suka yi hayar 'yan bindigan da suka addabi mutane a kokarinsu na bata mulkin Jonathan.
Tsohon hafsin sojojin kasa na Najeriya, laftanal janar Azubuike Ihejirika mai murabus, ya shiga jam'iyyar APC. Ya bayyana hakan ne yayin da yayi rijistarsa.
Goodluck Jonathan
Samu kari