Goodluck Jonathan
Wani sabon rahoto ya bayar da rabe-raben yawan basussukan da shugabanin kasar Najeriya hudu suka samu tun bayan dawowar mulkin dimokuradiyya a kasar a 1999.
Wani dan majalisar wakilai, Musa Sarkin Adar, ya bayyana dalilin da ya sa jam’iyya mai mulki ke lallashin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan gabanin 2023.
Jam’iyyar APC ta ce ba ta tabbatar wa da tsohon shugaban kasan Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan tabbacin tikitin tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023 ba.
Jam'iyyar All Progressives Congress, mai mulki, a ranar Laraba ta ce zata karbi tsohon shugaban kasar Nigeria, Goodluck Jonathan idan yana da sha'awar shigowa j
Uganda -Tsohon shugaban ƙasar Najeriya, dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya amshi rantsuwar kama aiki a matsayin sabon shugaban jami'ar Cavendish ta ƙasar Uganda.
Lallai maganar hausawa gaskiya ce, daidai ruwa daidai kurji, anyi shagalin bikin Adebola Williams, CEO na Red Africa, wani kamfanin labarai, da Kehinde Daniel.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya bayyana munin halin da Najeriya ke ciki, inda yace bindiga da harsasai ba za su iya magance matsalolin da ake ciki ba.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Goodluck Jonathan ya magantu kan abinda ke jawo yawaitar aikata laifuka a Najeriya. Ya koka kan yadda lamarin yake kara lalacew
BMO ta zargi tsohon shugaban kasa Obasanjo da shirya makarkashiya don kifar da gwamnatin Buhari. Sai dai ba a ambaci sunan tsohon shugaban kasar ba kai tsaye.
Goodluck Jonathan
Samu kari