Goodluck Jonathan
Shugaban kasan Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan ya shawaci 'yan Najeriya kan irin shugabannin da ya kamata a ce sun zaba a zaben 2023 mai zuwa nan ba da jimawa
Tsohon shugaban ya gana da tsoffin shugabannin na soji ne a gidajensu da yammacin yau Alhamis 15 ga watan Satumba, Vanguard ta ruwaito a yau Alhamis 15 ga wata.
Tsohon Shugaban kasa Goodluck Jonathan ya shawarci matasan Najeriya da su zabi wadanda za su karfafa zaman lafiya da hadin kan kasar nan a babban zabe mai zuwa.
Jam'iyyar PDP ta caccaki Kashim Shettima kan yadda yake kokarin yin gogayyar suna da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan bayan Zagon kasa da ya dinga masa.
Tsohon shugaban kasar Najeriya Dakta Goodluck Jonathan ya ce ba zai goyi bayan kowa ba a babban zaben shekarar 2023, Premium Times ta rahoto. Tsohon shugaban ka
Tsohon shugaban kasar Najeriya Goodluck Jonathan ya ce Najeriya ta kama hanyar gangarawa mulkin kama karya. Tsohon shugaban kasar ya bayyana hakan ne a wurin ta
Bayanai sun fito a game da abin da ya kai ‘yan takaran APC watau Bola Tinubu a kuma wasu Gwamnonin jam’iyyar APC 5 zuwa gidan tsohon shugaba Goodluck Jonathan.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya bayyana yadda gwamnatinsa a cikin kwana daya ta magance yajin aikin wata hudu da kungiyar malaman jami'o'i ASUU ta tab
Dan gwagwarmaya kuma shugaban 'Concerned Nigerians', Deji Adeyanju ya ce APC tana shirin amfani da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ne sannan ta yi watsi
Goodluck Jonathan
Samu kari