Jihar Gombe
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya dira jihar Gombe domin halartar daurin auren dan gwamna, inda ya roki Gombawa su kada masa kuria
Wasu matan daga garin Filiya, a karamar hukumar Shongom, Jihar Gombe, a ranar Laraba sun yi zanga-zangan lumana bayan kisar da ake zargin makiyaya sun yi wa maz
Gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya, yace jam'iyyarsa ta APC na da karfin da zata lallasa Atiku Abubakar a shiyyar arewa maso gabas a babban zaɓen 2023.
Hukukumar 'yan sanda reshen jihar Gombe ta nuna wasu 'yan mata kwayen juna guda 5 da suka haɗa kai suka lakada wa kawarsu duka har ta mutu kan wani saurayi.
Duk da zangon mulki na gab da karewa, gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya, ya amince da naɗin sabbin masu taimaka masa guda Bakwai, an bayyana sunayensu.
Hukumar gudanarwar jami'ar jihar Gombe (GSU) ta kira dukkan malaman ta bukaci dukkam ma'aikatanta dake hutun karatu da su gaggauta dawowa bakin aiki cikin mako
Gwamnatin APC a Gombe ta Muhammadu Inuwa Yahaya, ta rushe ofishin gangamin zaben dan takarar gwamnan jam'iyyar PDP, Muhammad Jibrin Dan Barde, a jihar Gombe.
Ministan ya bayyana cewa, akalla buhunnan kayan abinci 8,228 ne ya raba a Gombe, inda aka ba da kayyakin ta hannun sarakunan gargajiya a jihar, a yankin Arewa.
Innalillahi wa'inna'ilaihi raji'un Allah ya yiwa Maimartaba Sarkin Funakaye Alhaji Muazu Mohammed Kwairanga rasuwa a daren Lahadi, 28 ga watan Agusta, 2023.
Jihar Gombe
Samu kari