Jihar Gombe
Jihar Gombe - Akalla barayin shanu 12 tare da yara kanana shida ne rundunar ‘yan sandan jihar Gombe ta gurfanar da su a yau Litinin. inda aka kama Rahoton PUNC.
Jihar Gombe - Gwamnoni Jami’iyyar APC na Arewa sun karyata zargin da ake musu na cewa daukar Kashim Shetiima da Tinubu yayi a matsayin abokin takarar sa na.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya aikee da sakon ta'aziyya ga gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya bisa rasuwar ƙanwarsa, Hajiya Aishatu Yahaya Umaru.
Jam’iyyar PDP a Gombe ta sha yabo kan zaben tsohon Manajan Darakta kuma Shugaban Bankin Sun Trust, Jibrin Muhammad Barde, a matsayin dan takarar Gwamna a 2023.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Alhaji Rabi’u Kwankwaso, ya ce daga dukkan alamu ‘yan Najeriya sun gaji da jam’iyyar APC mai mulki, kuma suna da bu
Dakta Rabiu Musa Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar New Nigeria People’s Party, NNPP, a ranar Asabar, ya ce amincewa da zama mataimakin duk wani d
Rundunar jami'an tsaron NSCDC reshen jihar Gombe a ranar Talata, 28 ga watan Yuni ta kama ‘yan mata akalla 20 da samari 14 da suka hada da yara kanana da ake za
Wata babbar kotun jihar Gombe ta bayar da belin Bala Sani mai shekaru 47, wani dan kasuwa mazaunin Abuja da aka tsare bayan ya caccakar gwamnatin Gwamna Yahaya.
WanI ya rasa ransa a yayin zaben fidda gwani na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) da ya gudana a karamar hukumar Billiri da ke jihar Gombe a ran Lahadi.
Jihar Gombe
Samu kari