Fulani Makiyaya
Wani mutum da ake zargi da fashi da makami mai suna Biodun Rasheed, wanda yayi shiga tamkar makiyayi yana fashi ya shiga hannun rundunar 'yan sandan jihar Ogun.
Wasu makiyaya sun farmaki kauyen Ancha da ke yankin Miango a jihar Filato a ranar Talata, 23 ga watan Nuwamba, inda suka halaka mutane biyu yayin da suke gona.
Hankula sun tashi a Ashige, karamar hukumar Lafiya dake jihar Nasarawa, sakamakon kashe wasu makiyaya biyu da 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba suka yi.
Gwamnatin jihar Gombe ta kafa dokar da ta hana makiyaya da ke waje shiga cikin jihar sai bayan watan Janairu a kokarinta na hana rikicin manoma da makiyaya.
Kaduna - Shahrarren Malamin Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Mahmoud Gumi, ya ziyarci garin Fulanin da yake ginawa makaranta da asibiti a jihar Kaduna.
Sheikh Gumi ya gano mafita ga lamarin 'yan bindiga, ya kuma dauki matakin gaggawa kanlamarin. A yanzu dai ya gina makaranta domin ilmantar da makiyaya a Kaduna.
Wasu yan bindiga da ake zargin fulani makiyaya ne sun farmaki kauyuka biyu a karamar hukumar Zangon Kataf, dake kudancin jihar Kaduna, sun hallaka mutum 8.
Gwamnan jihar Neja ya gano hanyar da za ta kara dakile'yan bindiga tare da sanin shige da fice na dukkan masu shanu a jiharm yance za a saka musu haraji da zasu
Tun bayan harin da wasu miyagu suka kai masallaci a ƙauyen Maza Kuka, yan bijilanti sun zargi fulani da kai musu harin, inda suka maida martani a wata ruga.
Fulani Makiyaya
Samu kari