Fulani Makiyaya
Wata kungiyar siyasa ta Arewa ta yi nuni da Tinubu a matsayin dan takarar da ta amince da ingancinsa domin ya mulki Najeriya a zaben mai zuwa da za a yi a 2023.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sake jaddada manufarsa ta samar da hanyoyin wucewar shanu ga Fulani makiyaya a kasar nan kamar yadda aka sani a baya a kasar.
Haramtaciyyar kungiyar masu neman kafa kasar Biafra, IPOB, ta haramta cin naman shanun Fulani a yankin kudu maso gabashin Najeriya, Vanguard ta ruwaito. IPOB, c
Hukumar kare hakkin bil'adama ta kasa, (NHRC), ta bayyana, cewa zata gudanar da tsattsauran bincike kan kisan gillan da akiwa wasu fulani hudu a jihar Edo.
Kungiyar Miyetti Allah ta kasa ta fallasa yadda 'yan sanda ke mannawa Fulani makiyaya sharrin garkuwa da mutane ko fashi da makami domin tsatsar makuden kudi.
Wasu tsagerun yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun kai hari wata rugar Fulani dake yankin ƙaramar hukumar Igabi, jihar Kaduna, inda suka kashe mutum ɗaya.
Wani mutum da ake zargi da fashi da makami mai suna Biodun Rasheed, wanda yayi shiga tamkar makiyayi yana fashi ya shiga hannun rundunar 'yan sandan jihar Ogun.
Wasu makiyaya sun farmaki kauyen Ancha da ke yankin Miango a jihar Filato a ranar Talata, 23 ga watan Nuwamba, inda suka halaka mutane biyu yayin da suke gona.
Hankula sun tashi a Ashige, karamar hukumar Lafiya dake jihar Nasarawa, sakamakon kashe wasu makiyaya biyu da 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba suka yi.
Fulani Makiyaya
Samu kari