Fulani Makiyaya
Shugaban kasa Muhammadu ya fayyace asalin su waye makiyaya a Najeriya, yana mai cewa, makiyaya 'yan Najeriya ba sa daukar bindigogi AK-47 sai dai sanduna kadai.
Rahotanni daga jihar Imo sun bayyana cewa, an sace wasu fasinoji dake cikin wasu motocin bas biyu a wani yankin jihar Imo dake kudu maso gabashin Najeriya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana abinda ya kamata gwamnonin Najeriya su yi ba wai zaman jiransa sai ya zo ya dauki mataki kan hare-haren 'yan ta'adda b
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta ce dole dukkan bafulatani makiyayin da zai shigo jihar ya zo da takardar izini daga jihar da ya taso don gujewa matsala.
Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya roƙi fulani makiyaya waɗanda aka hana kiwo a kudancin ƙasar nan su dawo jihar Kano. Yace bai dace a hanasu ba
Wata kungiyar Fulani ta yi kira ga gwamnatin Buhari ta kame Sunday Igboho bisa aikata ta'adanci kan jama'ar Fulani a wasu yankunan Yarbawa na kudu maso gabas.
Rundunar yan sandan jihar Ondo sun fara bincikar dalilin da ya yi ajalin wasu shanu 22 a jihar Ondo, ana jita-jitar wasu mutane ne suka sa musu guba a ruwa.
Gwamnatin jihar Bayelsa ta ce ta bawa duk wasu makiyaya dake faɗin jihar kwanaki 14 su tattara komatsan su subar jihar, basu san ganin shanu na kiyo da kafarsu.
Wata kungiyar Fulani ta dauki alhakin kai wa gwamna Ortom na jihar Benue hari, a cewarta tana da niyyar kashe shi amma ya sha dakyar. Kungiyar ta gargade shi.
Fulani Makiyaya
Samu kari