Wahalar man fetur a Najeriya
Rahotanni sun bayyana cewa wani abu ya fashe a sashen gas na wani gidan mai a Fatakwal, babban birnin jihar Ribas, mutum biyar sun ji raunuka, motoci sun ƙone.
Kamfanin Dangote ya sake rage farashin man fetur zuwa N825, daga 835 a matatar mansa da ke Legas don bai wa 'yan Najeriya damar sayen fetur din a farashi mai sauƙi.
Alhaji Aliko Dangote ya ce an sako shi a gaba kan matatar mai da ya gina a Legas. Dangote ya ce yana da tabbas a kan cewa zai yi nasara a kan masu adawa da shi.
Injiniya Bayo Ojulari ya sauke shugabannin matatun mai 3 a kasar nan, yana shirin farfaɗo da NNPCL bayan kashe kuɗi ba tare da ci gaba ba a zamanin Kyari.
’Yan kasuwa, karkashin kungiyar IPMAN sun ce yanzu asara suke yi bayan NNPCL da Dangote sun sauke farashin fetur, yayin da talakawa ke amfana da ragin a kasuwa.
Masu zanga zanga sun bukaci a gurfanar da Mele Kyari sannan a binciki zargin almundahana a NNPCL, musamman kan gyaran matatun mai da yarjejeniyar Matrix Energy.
Kamfanin mai na kasa watau NNPCL ya bi sahun matatar Ɗangote, an ga ya rage farashin kowace lita guda da man fetur a babbar birnin tarayya Abuja da Legas.
Wasu yan Najeriya da dama sun yabawa Kamfanin NNPC bayan ya rage farashin litar man fetur zuwa N935 a wasu gidajen mai a Abuja, abin da ya faranta wa direbobi rai.
Rahotanni sun tabbatar da cewa ana hasashen farashin man fetur zai sauka a Najeriya, biyo bayan faduwar farashin danyen man Brent a kasuwar duniya zuwa $65 a ganga.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari