Wahalar man fetur a Najeriya
Bayan yada wani bidiyo a Najeriya, Kamfanin NNPCL ya karyata zargin cewa man fetur dinsa bai da inganci, yana mai cewa binciken da aka yi ba shi da tushe.
Matatar Dangote ta rage farashin dizal zuwa N1,020 daga N1,075, domin taimakawa masana’antu da ‘yan Najeriya wajen rage tsadar rayuwa da bunkasa tattalin arziki.
Kamfanin man fetur na MRS ya rage farashin man fetur a dukkan sassan Najeriya bayan Dangote ya sauke farashi. Ya bayyana yadda farashin zai kasance a jihohi.
Matatar Dangote da ke jihar Legas a Najeriya ta bayyana cewa ana dab da fara tace danyen mai a matakin 100%, wanda zai kara habaka yawan fetur da za a iya samu.
Mai taimakawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan harkokin mazabu ta ɓukaci 'yan Najeriya da su daina sukar gwamnati kan cire tallafin man fetur.
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya musanta rahoton da ke yawo cewa an samu wata fashewa a matatar man Warri, ya ce rahoton da ake yaɗawa ƙarya ne.
Gobara ta tashi a gidan man MRS kusa da filin jirgin Yola, yayin da wasu tankoki biyu na man fetur suka kone kurmus. Jami'an kashe gobara na kokarin kashe wutar.
'Yan kasuwa sun ce ba za a ga raguwar farashin man fetur nan take a gidan mai ba. Dangote ya rage farashi, amma gidajen mai na da man da suka saya a tsohon farashi.
Matatar man Dangote ta rage farashin man fetur zuwa N890, inda kamfanin ya bukaci ‘yan kasuwa su bi sahu. Jama’a na jiran ganin ko ragewar za ta kai ga kowa.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari