Wahalar man fetur a Najeriya
Sakamakon hauhawar farashin gangar ɗanyen mai a kasuwar duniya, farashin tataccen ɗanyen man fetur ya tashi a wuraren ƴan kasuwa bayan ƙarin da Ɗangote ya yi.
Matatar hamshakin attajitin ɗan kasuwar nan, Alhaji Aliko Ɗangote ya sanar da ƙarin da aka samu a farashin litar man fetur daga N899 zuwa a kalla N950.
Gwamnatin Tinubu ta ce yanayin kasuwa ne kawai zai iya kawo saukar farashin man fetur. Ministan man fetur ya ce ba su da hannu wajen saukar farashi a yanzu.
Rwanda ta gano danyen mai a karon farko a tafkin Kivu, tare da rijiyoyi 13. Najeriya da Angola na za su jagoranci samar da mai a Afirka da ganga miliyan 3.39 a rana.
Kungiyar IPMAN ta ce karin haraji daga NMDPRA ya janyo tsadar mai a kasuwa, inda farashin litar mai zai iya kaiwa N1,050 musamman ma a jihohin Arewa.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma ya ce cire tallafin man fetur rahama ce ga gwamnatocin jihohi saboda suna samun karin kudi domin gudanar ayyukan ci gaba.
Rahotanni sun bayyana cewa an samu karin farashin dauko mai daga rubunan ajiyarsu, wanda ya sa ake fargabar wannan zai jawo karin farashin fetur.
'Yan majalisar tarayya sun bukaci gwamnatin Bola Tinubu ta yi bayani kan kudin tallafin man fetur da aka ce an tara bayan cire tallafi. Minista ya gaza ba da amsa.
Rahoton Ofishin Mai Binciken Kudi na Kasa ya zargi hukumomin man fetur guda biyu na NUPRC da NMDPRA da rashin yin bayani a kan batan wasu biliyoyin Daloli.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari