Wahalar man fetur a Najeriya
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta bayyana cewa Najeriya a 2021 ta samu sama da Naira tiriliyan 14.4 na kudin danyen mai daga kasashe daban-daban na duniya.
Jihar Legas - An gurfanar da Ms. Ogbulu Chindinma Pearl, a kotun laifuka na musamman dake unguwar Oshodi a jihar Legas kan laifin raba man fetur a taron biki.
Ministar kudi da kasafin kudi, Zainab Ahmed, ya bayyana cewa Gwamnatin tarayya ta cire tallafin wutan lantarki gaba daya a boye, kuma tana shirin cire na mai.
Yayin da Najeriya ke ci gaba da fuskantar tsadar man fetur, ministan Buhari ya fito ya yi bayani, ya ce a yanzu haka Najeriya na man da zai ishi kowa na tsawon
Yayinda yan Najeriya ke fama da matsanancin wahalar man fetur, an yi rabon jarkokin mai matsayin kyautar halartar biki a jihar Legas. A hotunan da bidiyon da wa
Abuja - Kamfanin man Najeriya NNPC ta yi kira ga yan Najeriya su daina tada hankulansu suna ajiyan man fetur saboda akwai isasshen mai a ajiye da za'a fitar.
Wahalar mai da ake fama da shi a fadin tarayya ta yi sanadin mutuwar wani dan kasuwar bayan fagge, wadanda akafi sani da 'yan bunburutu' da matarsa a garin Jos.
Wata kungiya mai yaki da rashawa da wayar da kan al'umma 'The Citizens Awareness Against Corruption and Social Vices Initiative' ta bawa shugaban NNPC, Mele Kya
Gwamnatin Najeriya na iya shiga taskun karin kudin tallafin mai a daidai lokacin da farashin danyen mai ya tashi a kasuwar duniya. Farashi ya kai dala 112.7.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari