Wahalar man fetur a Najeriya
Jaridar This Day ta ruwaito cewa, Atiku ya sha alwashin mai da kamfanin dungurungum sinsa hannun 'yan kasuwa domin dakile wasu abubuwan da ke faruwa a yanzu.
Shugaban kamfanin NNPP, Malam Mele Kyari, ya ce Najeriya za ta dena siyo man fetur daga kasashen waje lokacin da matatar Dangote ta fara aiki zuwa tsakiyar she
Ministan kwadago da samar da ayyuka kuma shugaban kungiyar yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa na APC, Festus Keyamo, ya bada dalilin da yasa Shugaba Mu
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa za a karfafa tsaro domin dakile masu satar danyan man Najeriya. Buhari ya bayyana hakan ne mako guda bayan da aka damke
A kowace rana ana kashe N18bn wajen biyan tallafin fetur. Tallafin man fetur shi ne bambancin kudin da ake tsakanin asalin farashin fetur da farashin gidan mai.
‘Dan takaran shugaban kasa a jam’iyyar Labour Party yace ba zai cigaba da tallafin man fetur ba. Idan aka janye tallafi, sai an rika sayen fetur a kan N400.
Jihar Kaduna Karancin man Fetur a wasu sassan jihar Kaduna yasa farashin kan kowace lita da kwastomomi a jihar ke saye ya kai Naira 220. Rahoton Channels Telev.
Yan kasuwar Man Fetur sun bayyana cewa mai yuwu indai baa samu wata hanya ba, layin Man Fetur zai dawo sabo a babban birnin tarayya Abuja domin direbobi sun Ja
Gwamnatin tarayya tace babu hannunta a karin farashin man fetur da aka yi a a watan Yuli. Minista ya tabbatar da cewa gwamnati na biyan tallafin fetur har gobe.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari