Wahalar man fetur a Najeriya
An gabatar da kudiri a zauren majalisa a kan badakalar tallafin man fetur. Hon. Sergius Ose Ogun yana zargin NNPC ta wawuri abin da ya haura Naira tiriliyan 2.
Kungiyar yan kasuwar mai masu zaman kansu watau (IPMAN) ta fasa kara farashin litan man fetur zuwa N180 daga N165 da gwamnati tayi umurnin a rika sayarwa..
Mai girma Muhammadu Buhari ya ce karin kufin fetur zai sa mutane su kara tagayyara, shiyasa ya hakura da maganar janye tallafin mai a 2021 don haka ya fasa.
Rundunar yan sandan Jihar Kaduna ta kama mutane shida da ake zargi da satar tanka makare da man fetur lita 40,000 da kudinsa ya kai Naira miliyan 6.2 a jihar.
Wani dan Najeriya mai kishi, kuma lauya ya maka shugaban kasa Muhammadu Buhari a kotu saboda gallazawa 'yan Najeriya a lokacin karancin man fetur a 2023...
Hukumar Tsaro ta NSCDC reshen Jihar Jigawa ta tabbatar cewa mutane bakwai sun mutu sakamakon gobara da ta barke a gidan mai na Al-Masfa da ke karamar hukumar
Kotun Gwamnatin Tarayya a Port Harcourt, babban birnin Jihar Rivers ta yanke hukuncin daurin gidan yari ga wasu mutane biyar saboda satar danyen man fetur. Kama
ungiyar Masu Sufurin Man Fetur (ADITOP) da Kungiyar Dillalan Man Fetur ta Najeriya (IPMAN) sun rattaba hannu kan wata yarjejeniya domin tabbatar da samar da mai
Yayin da Azumin watan Ramadana ke karatowa, wasu kasawanni da dama na ci gaba da kara farashin kayayyaki. Ba a bar kamfanin yada shirye-shirye na GOTV da DSTV b
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari