Wahalar man fetur a Najeriya
Mele Kyari GMD na kamfanin man feturin Najeriya watau NNPCL ya bayyana cewa kudin da suke sayo tataccen man fetur daga kasar wajen yanzu ya ninka kudi N170.
Mele Kyari, shugaban kamfanin mai na Najeriya, NNPC ya ce yana samun barazanar halaka shi saboda sauye-sauyen da ya ke yi a bangaren mai biyo bayan dokar PIA.
'Yan kasuwa sun ce man fetur ya yi tsada. A halin yanzu ba za a iya saida fetur a farashin gwamnati ba, dole a rika sayen lita tsakanin N200 ko fiye da haka.
Wani ‘Dan Najeriya a Ingila ya Koka da ya cika tankin tankin mota a kan N60000. A Najeriya wannan kudi ya isa kamfani ko gwamnati ta albashin ma’aikata biyu.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP ya sake jaddada manufarsa ta siyar da matatun man Najeriya matukar aka zabe shi ya gaji kujerar shugaban kasa Buhari.
Masana suna ganin za ayi wahalar abinci, Naira za tayi raga-raga, man fetur zai tashi kwanan nan. Akwai yiwuwar ayi fama da mummunan wahalar man fetur a Disamba
Direbobi da masu hawa motocin haya sun koka game da tsada da wahalar mai da ake fama da shi a birnin tarayya Abuja, jihar Legas da wasu jihohin kudu maso yamma.
Binciken kudin da aka yi, ya nuna NNPC ya kashe Naira biliyan 780 a 2021. N7.5bn sun tafi wajen samar da tsaro, yayin da aka batar da N2.7bn domin a biyan haya
A karon farko a tarihin kafuwar Najeriya, an samu jihar da ta fara cin arzikin fetur daga Arewa. Gwamnan Kogi ya yi alkawari za iyi amfani da dukiyar da amana.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari