Wahalar man fetur a Najeriya
An ji ‘Yan kasuwa sun nuna sabon farashin da litar man fetur zai koma a Najeriya, sun yi gargadi a kan gaggawan janye tallafin man fetur ba tare da an shirya ba
Albishirin yan Najeriya! jiragen ruwa dauka da kimanini litar man fetur milyan dari sun dira tashar jirgin ruwa a Legas daga kasashen waje kuma za'a fara lodi.
Shugaban kasa bai amince a kara ko sisi a farashin fetur ba, Gwamnatin tarayya ta bakin Karamin Ministan man fetur, ta ce babu maganar karin farashi a Najeriya
Labaro ya zo mana cewa a makon nan ne Gwamnatin tarayya ta sanar da ‘yan kasuwa cewa su kara kusan 9% a kan abin da suke saida fetur, takarda ta kai gare su.
Wata motar hawa kirar sharon ta kone sakamakon gobara da ta yi yayin da ta ke hanyar fitowa daga gidan man NNPP da ke Club Road, Murtala Mohammed Way a Kano.
Rahotannin da muke smau yanzu haka sun nuna cewa gidan Man AA Rano da ke Titin Lokoja zuwa Abuja ya kama da wuta yayin da tanka ke kokarin sauke man da ta dauko
Babu mamaki nan gaba a daina yi wa Arewa gorin fetur domin Jihohin da ake tunanin za a iya samun danyen mai sun hada da Neja, Nasarawa, Borno, Yobe, Adamawa.
A jiya aka ji Karamin Ministan harkokin man fetur na kasa, Timipre Sylva ya ce NPC yana tafka asara ne a wajen saida man fetur saboda ana biyan tallafin fetur.
Za a samu labari cewa daga 2017 zuwa 2021, binciken da Jami’an EFCC suka gudanar ya tona cewa N12,998,963,178.29 aka biya barayi da nufin tallafin man fetur.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari