Wahalar man fetur a Najeriya
Muhammadu Sanusi II ya ce dole gwamnati ta daina biyan kudin tallafin fetur, ya na da ra’ayin za a tsiyace muddin ba ta cire hannunta a kan lamarin mai ba.
Majalisar tattalin arziƙi a Najeriya karkashin mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ta canja shirin cire tallafin Man fetur a karshen mulkin Buhari.
Wata kungiya ta matasan arewa ta nuna rashin yardar da shirin da FG ke yi na dena biyan tallafin mai. Kungiyar ta ce hakan zai kara wahalar da talaka ke sha.
Gwamnati tayi nisa wajen shirye-shirye-dakatar da biyan tallafin fetur. Bankin Duniya ya ba Gwamnatin Najeriya $800m da za ayi amfani da su bayan cire tallafi.
Bayan kaddamar da rijiyar haƙo ɗanyen mai a jiharsa, gwamna Abdullahi Sule, ya ve abinda ya fi masa daɗi shi ne yadda ya ga matasan sun samu aikin yi a wurin.
Kungiyar nan ta PENGASSAN ta manyan ma’aikatan fetur da gas a Najeriya ta ce idan aka cigaba da tafiya a haka, kimanin N360 zuwa N400 za a saida litar fetur
EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arziki zagon-kasa ta kama yaron shugaban PDP. Kola Obafemi a matsayin Lauyan wadanda ake kara ya nemi beli amma bai dace ba
A ranar 29 ga watan Mayu, Bola Tinubu zai hau kan kujerar Shugaban Najeriya. Rahoton nan yana kunshe da abubuwan da zababben shugaban kasar zai fara kamawa.
Gwamnati ta na yi wa ‘yan kasa tanadi domin idan an cire tallafi farashin mai zai karu. Amma har yau kwamitin Yemi Osinbajo bai gama aikin da aka daura masa ba.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari