Wahalar man fetur a Najeriya
Rikici ya kaure tsakanin direbobin tasi da na adaidaita sahu a jihar Ondo akan farashin daukan fasinja, yayin da masu tasi suke zargin daya bangare da sassauci.
Shugaban kamfanin NNPCL, Mele Kolo Kyari ya yi bayani kan farashin man fetur. Mele Kyari ya ce tace mai a Najeriya bai nufin samun rahusa a farashin gidan mai.
Babban manajan daraktan kamfanin mai na ƙasa (NNPC), Mele Kyari ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya ba za ta iya ci-gaba da biyan kuɗin tallafin man fetur ba sa.
A a wata Najeriya ta na kashe Naira Biliyan 400 a tallafin fetur, Bola Tinubu ya kawo sauyi, zai kawo tsare-tsare za su taimakawa talaka ya samu sa’idar tsadar.
Manajan daraktan kamfanin mai na ƙasa (NNPC), Mele Kyari ya bayyana cewa farashin da ake gani na mai a yanzu, yanayi ne kawai na kasuwa, zai daidaita kansa.
Awanni bayan gwamnatin Najeriya ta sanar da zare tallafin man fetur, wasu mazauna jihar Edo sun fantsama kan tituna don nuna adawa da sabon farashin litar mai.
Shugaban Kamfanin Man Fetur (NNPCL), Mele Kyari ya bayyana cewa Gwamnatin Tarayya ba ta da isassun kudaden da za ta biya tallafin mai na tsawon shekaru biyu.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, Reno Omokri ya bayyana cewa yana goyon bayan cire tallafin mai da gwamnatin Tinubu ta yi bayan karbar.
A kan batun janye tallafin man fetur, Ayo Fayose ya na goyon bayan BolaTinubu. Litar mai ya kai N550, amma jagoran na PDP ya ce Gwamnatin Tinubu tayi daidai
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari