Wahalar man fetur a Najeriya
Rahotanni sun bayyana cewa wata sabuwar Tanka ta yi bindiga yayin da ta ɗauko man Fetur na farko a jihar Ondo, mutane sun shiga yanayin fargaba da tsoron abun.
Gwamna Nasir El-Rufa'i na jihar Kaduna ya jaddada abinda dan takaran shugaban kasa APC, Bola Ahmed Tinubu yayi na cewa ana yi masa zagon kasa da tsadar mai.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta bayyana cewa, akwai yiwuwar a samu damuwa a zaben 2023 da ake fuskanta kasancewar har yanzu man fetur ya gaza zama a nan kasa.
Idan Dan Nwanyanwu ya zama Shugaban Najeriya, farashin fetur zai ragu. ‘Dan takarar ya dauki alkawarin gina matatun man fetur tun a watanni shida na farko.
‘Yan kwamitin da zai magance wahalar man fetur su ne Timipre Sylva, shugabannin hukumomin DSS, kwastam, EFCC da NSCDC da shugabannin ma’aikatar NMDPRA da NNPC.
An ji ‘Yan kasuwa sun nuna sabon farashin da litar man fetur zai koma a Najeriya, sun yi gargadi a kan gaggawan janye tallafin man fetur ba tare da an shirya ba
Albishirin yan Najeriya! jiragen ruwa dauka da kimanini litar man fetur milyan dari sun dira tashar jirgin ruwa a Legas daga kasashen waje kuma za'a fara lodi.
Shugaban kasa bai amince a kara ko sisi a farashin fetur ba, Gwamnatin tarayya ta bakin Karamin Ministan man fetur, ta ce babu maganar karin farashi a Najeriya
Labaro ya zo mana cewa a makon nan ne Gwamnatin tarayya ta sanar da ‘yan kasuwa cewa su kara kusan 9% a kan abin da suke saida fetur, takarda ta kai gare su.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari