Wahalar man fetur a Najeriya
Mutane sun koma sayen fetur ruwa da tsada bayan an yi sabon shugaban kasa a Najeriya. Haka lamarin yake birnin Abuja da garuruwan Asaba, Katsina Neja, Nasarawa.
Sabon shugaban kasar Najeriya Bola Tinubu, ya sanar da cire tallafin man fetur jim kadan bayan karbar rantsuwar fara aiki. Masana na ganin akwai alfanu da za a.
Sabon mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya tabbatar da shirin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, na kawo karshen biyan kuɗin tallafin man fetur.
Gwamnan Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya gargaɗi yan kasuwar man Fetur su guji ɗaukar duk wani mataki da za'a kalla da sunan zagon ƙasa ga tattalin arziki.
Sabon shugaban kasar Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya shaidawa wakilan kasashen Amurka, Birtaniya da na Saudiyya cewa Najeriya ba za ta wargaje ba, za ta.
Kamfanin Mai ta Najeriya (NNPC) ya goyi bayan cire tallafin mai da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi lokacin bikin rantsar da shi a ranar Litinin 29 ga watan Mayu
Farashin man fetur ya fara lulawa sama tun kafin Bola Ahmed Tinubu ya gano kujerarsa a Aso Rock, hakan ya yi sanadiyyar a daina saida mai a kan N195 zuwa N210.
Wata kungiyar rajin kare dimokuraddiyya ta roki Tinubu da ya yi kokarin rage tsadar man fetur idan ya karbi ragamar mulkin kasar nan a ranar 29 ga watan Mayu.
Atoni Janar na Gwamnatin Tarayya (AGF), Abubakar Malami ya bayyana cewa a halin yanzu ofishinsa ya yi nasarar samo fiye da $1bn na danyen mai ga kasar Najeriya.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari