Wahalar man fetur a Najeriya
Wani jigo a jam'iyyar APC, Olatunbosun Oyintiloye, ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, da ya yi wani abu akan tsadar iskar gas da ake fama da ita.
An bayyana jihohin Najeriya da suka fi shan tsadar man fetur a Najeriya, duba da yadda farashin ya tashi a gidajen mai a cikin watan da ya gabata.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa akwai wasu rukunin mutane biyu da suka koma yaƙarsa saboda ya cire tallafin man fetur a Najeriya.
Kamfanin NNPCL ya ce nan da mako biyu matatar mai ta garin Fatakwal, jihar Rivers za ta fara aikin tace mai yayin da yake shirin daina shigo da fetur kasar.
Ana fargabar litar fetur za ta haura N600 a NNPC sakamakon karuwar kudin sauke man fetur da a yanzu ya haura N1,400, da kuma faduwar darajar Naira.
An gano wasu manyan dalilai da ke da alaƙa da hauhawar farashin siminti wanda ya haifar da damuwa ga jama'a har ma da gwamnati a bangaren gine-gine.
Ga dukkan alamu ƙarancin mai ka iya ƙara jefa mazauna birnin tarayya Abuja cikin wahala yayin da aka wayi gari da dogayen layuka a gidajen mai ranar Jumu'a.
Kungiyar dillalan man fetur (IPMAN) ta bayyana cewa tana tattaunawa da gwamnatin tarayya domin fara sayar da gas din CNG domin rage wahalar man fetur.
Yayin da ake cikin halin kunci a Najeriya, dan takarar shugaban kasa, Farfesa Kingsley Moghalu ya bayyana cewa za a kwashe shekaru uku zuwa biyar a cikin matsi.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari