Wahalar man fetur a Najeriya
Sakamakon bashin sama da Naira biliyan 200 da mambobinta ke bin hukumar NMDPRA, kungiyar dillalan man fetur ta yi barazanar rufe gidajen mai 30,000 a Najeriya.
Kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL) ya ce zuwa Laraba zai fara rabar wahalar fetur za ta kare yayin da zai raba sama da lita biliyan 1.5 na fetur ga 'yan kasuwa.
Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPCL) ya bayyana cewa za a kammala aikin gyaran matatar mai da ke jihar Kaduna kafin ranar 31 ga watan Disamba 2024.
Bayan fama da rashin ruwan sha a jihar Gombe, gwamnatin jihar ta yi alkawarin magance matsalar zuwa ranar Laraba. Gwamnan jihar ne ya bayyana haka a jiya Talata
Dillalan man fetur sun dora laifin karancin man fetur a Najeriya kan kamfanin NNPCL. Yanzu haka ana sayar da man kan Naira 800 zuwa Naira 1200 a kasar
Kungiyar dillalan mai (IPMAN) ta magantu kan wahalar man fetur da ake fama da shi a kasar tana mai cewa za a dauki akalla makonni biyu kafin komai ya daidaita.
Al'umma sun koka a kan yadda tsadar mai ya jawo ninkawa da farashin ababen hawa ya yi a IIorin ta jihar Kwara. Hakan ya sa mutane da dama tafiyar kafa
Rashin ruwa ya zama babbar barazana ga 'yan Arewa har sana'o'i da kamfanoni sun fara kullewa. Hakan kuma ya faru ne bayan hukuma ta yanke ruwa ga wasu kamfanonin
Shugaba Bola Tinubu ya amince ana wahala a Najeriya, amma ya ce daina biyan tallafin fetur shi ne kawai matakin da zai kare Najeriya daga fadawa cikin fatara.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari