Wahalar man fetur a Najeriya
Gwamnatin Jigawa ta fara daukan mataki a kan gidajen mai da suka kulle wurin kafa kwamitin kota kwana. Kwamitin zai rika zagawa domin tabbatar da mai ya wadata.
Mutane sun wayi gari cikin mawuyacin hali na ƙarancin man fetur a jihar Kaduna wanda ya sa ƴan bunburutu suka buɗe sabuwar kasuwa da farashi mai tsada.
Karancin mai ya janyo dogayen mai a jihohin Najeriya ciki har da Kano, Gombe, Adamawa, Lagos, Anambra da babban birnin Abuja. Masu ababen hawa sun shiga matsala
Mataimakin shugaban kungiyar dillalan man fetur ta Najeriya ya ce karyewar Dala da sarrafa mai a gida zai taimaka wajen kara karya farashin dizal a matatar Dangote.
Farashin man fetur da wasu suke saye a kan N770 zai iya faduwa ba da dadewa ba. Idan matatar Fatakwal ta fara sauke fetur, ana kyautata zaton lita za ta karye a kasa
Yayin da ake ta yaɗa jita-jitar cewa matatar man Aliko Dangote na fitar da mai maras inganci, kakakin matatar ya ƙaryata hakan inda ya ce babu gaskiya a labarin.
Rahotanni sun nuna cew ana samu ragi a kan farashin man fetur yayin da Naira ke ƙara daraja a kan Dalar Amurka a kasuwar musayar kuɗi a Najeriya kwanan nan.
Shugaban kamfanin Rainoil, Gabriel Ogbechie, ya yi ikirarin cewa gwamnatin tarayya karkashin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta dawo biyan tallafin man fetur.
Hukumomi a jihar Katsina sun rufe gidajen mai uku, tare da kama wasu mutum goma da ake zargin suna sayarwa yan bindiga man fetur har cikin daji. Za a dauki mataki
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari