Labaran kasashen waje
Gwamnatin kasar Nijar ta dauki matakin karbe ikon sayar da abinci ga talakawan gari daga hannun wasu da gwamnati ta amince su yi cinikayyar kai tsaye da talakaw
Wani dan Najeriya ya hargitsa zaman lafiyar kantin sayayya a kasar Burtaniya yayin da dan sanda ya ke tambayarsa abinda yake bukata daga kantin bayan yiwa muta
Rahotanni sun bayyana cewa, a halin yanzu an samu fashewar bama-bamai a Kampala, babban birnin kasar Uganda. Ba a dai san musabbabin fashewar ba har zuwa yanzu.
An yi ruwan sama kamar da bakin kwarya a kasar Masar, kunamai sun fito a wani yankin kasar suna ta harbin mutane. An ce a halin yanzu wasu sun mutu wasu kuma su
Duk da albarka na ruwa da Najeriya ke dashi, ana ci gaba da shigo da kifi daga kasashen waje don biyan bukatun abinci a kasar. Daga kasashe 10 ake shigo da kifi
'Yan tawaye sun bayyana shigowa babban birnin Addis Ababa, lamarin da ya kai ga 'yan kasa tserewa zuwa wasu wurare a kasar Habasha daga baban birnin na Addis
Rahoton dake shigowa yanzun daka ƙasar Birtaniya ya tabbatar da cewa wani ɗan majalisar dokoki ya rigamu gidan gaskiya biyo bayan farmakin da aka kai masa.
Tsoho mai shekaru 72 ya burge matarsa yayin da ya gina mata gida mai jujjuyawa domin kawai ya faranta mata. Soyayya ruwan zuma, tsoho ya ba soyayya ruwan sha.
Kasar Saudiyya ta saye kungiyar kwallon kafa mai gasar Firimiya ta Newcastle. Newcastle za ta zama kungiyar za ta fi Man City kudi a jerin kungiyoyin kwallo.
Labaran kasashen waje
Samu kari