Labaran kasashen waje
Tsohuwar hadimar shugaba Buhari kuma shugabar hukumar yan Najeriy adake kasashen waje, Abike Dabiri, ta bayyana yadda Majo Al-Mustapha ya cece ta daga fyaɗe.
Wani sojan gona ya nufi ofishin 'yan sanda, inda ya lakadawa constable duka a gaban sauran jami'an hukumar. An ce a yanzu dai yana hannun 'yan sanda a kasar Ken
Shugaban kasar Burkina Faso ya sanar da korar Firaministan kasar, tare da bayyana rushe gwamnatin kasar. Har yanzu dai ba a san dalili ba, kuma ba a bayyana mat
Yanzun nan muke samun labarin cewa, jirgin sama mai saukar ungulu ya fado, ya tarwatse da babban hafsan tsaron kasar Indiya. Ba dai bayyana ya jikkata ko ya mut
Wani mutum ya ba da mamaki yayin da ya sayi gida mai daki hudu a kan kudi N416m ta yanar gizo. An yi tallan gidan ne ta yanar gizo, inda shi kuwa ya cire kudi
Yayin da ake ta ci gaba da jita-jitar kwace filin jirgin saman kasa da kasa na kasar Uganda, kasar China ta yi bayani dalla-dalla kan yadda take mua'amalantarsu
Wani yaro dan shekara 2 ya ba da mamaki yayin da ya koyi wani bangare na yaren jafananci cikin kankanin lokaci. Mahaifiyarsa ta bayyana irin baiwar wannan yaro.
Kasar Amurka ta ce zata ci gaba da tattaunawa da 'yan Taliban kan batutuwan da suka shafi wanzar da zaman lafiya da yaki da ta'addanci a kasar Afghanistan.
Aisha Buhari ta zama shugaba a kungiyar matan shugabannin kasashen Afrika masu fafatukar wanzar da zaman lafiya. An zabe ne jiya a wani taron da aka yi a Abuja.
Labaran kasashen waje
Samu kari