Labaran kasashen waje
Ambaliyan da aka yi a shekarar nan ya shafi jihohi 27, mun ji labari gwamnatin tarayya za ta bada tallafin gaggawa na buhunan abinci ga inda ake da matsalar
'Yan soshiyal midiya sun yi martani ga bidiyon wani mutumin da aka gani a banki dauke da jakar 'Ghana Must Go' rataye a kafadarsa, lamarin da ya ba mutane mamak
Wani mutum mai shekaru 56 ya bayyana irin wahalar da yake sha na kula da yara bakwai da matarsa ta bar masa bayan da ta tare da kaninsa wanda ya san matarsa.
Wata tsaleliyar budurwa 'yar Najeriya mai shekaru 28, Amelia Pounds ta riga mu gidan gaskiya yayin da yi mata aikin gyaran jiki a kasar India dake nahiyar Asia.
A jiya Ibrahim Magu ya samu lambar yabo na musamman a Abuja. A wajen bikin ne Tsohon Shugaban hukumar EFCC na rikon kwarya ya yi karin haske kan rasa aikinsa.
Wani dan luwadi a yankin Falasdinawa ya bakunci kiyama yayin da wasu mutane suka guntule kansa a yammacin kogin Jordan, duk dai a yankin da ake yawan cece-kuce.
Atare Awin ta bar mukaminta a Delta saboda tayi maganar siyasa. An fatattaki Mai bada shawarar saboda ta yabi farin jinin Peter Obi, ‘Dan adawar Ifeanyi Okowa.
Ministan sadarwa da tattalin arziki na zamani, Isa Ali Ibrahim Pantami yace ma’aikatarsa ta kammala yin ayyuka sama da 2000 a fadin tarayyar kasar a shekaru uku
Wata mata yar kasar Congo ta auri maza biyu hakan ya girgiza mutane, duba da cewa mata ba su cika yawan auren maza biyu a Afirka ba. Francine Jisele tana zaune
Labaran kasashen waje
Samu kari