Yaki da ta'addanci a Najeriya
Wasu miyagun yan bindiga sun sake kai hari a jihar Plateau, ana tsaka da jimamin kisan mutum 190 da yan bindiga suka yi a kananan hukumomi biyu na jihar.
Hedikwatar rundunar tsaro (DHQ) ta sanar da cewa dakarun sojoji sun sheke yan ta'adda 6,886 da cafke 6,970 da ake zargi daga watan Janairu zuwa Disamban 2023.
Dakarun sojin Najeriya sun ikirarin cewa sun dakile yunkurin yan bindiga na shiga kauyuka 19 a kananan hukumomin Bokkos da Barkin Ladi a jihar Filato ran jajibiri.
Wani jami'in hukumar NSCDC, Abubakar Nurudeen, ya rasa ransa sakamakon taka wani abun fashewa bisa tsautsayi a jihar Borno ranar Alhamis da ta gabata.
Rahotanni sun bayyana cewa tsagerun yan bindiga sun kashe yan sanda biyu yayin da suka farmaki ayarin jagoran PDP a jihar Anambra, Chris Uba jiya Alhamis.
Yayin da ake ci gaba da alhinin kisam bayin Allah 195 a kananan hukumomi uku a jihar Filato, wasu miyagu sun sake kai sabon hari wani kauye jiya da daddare.
‘Yan bindiga za su hallaka daliban jami’ar Gusau da aka yi garkuwa da su. Nan da mako guda za a kashe daliban idan ba a fito da mutanensu da ke tsare ba.
Har yanzu mutane su na cikin makokin kashe-kashen da aka yi ne a kauyen Filato. Majalisar Dinkin Duniya ta fusata da kashe-kashen da aka yi a lokacin kirismeti.
Har yanzu mutane su na cikin makokin kashe-kashen da aka yi ne a Filato. ‘Yan bindiga sun rubuta takarda, za a kuma kai danyen harin ta’adda a jihar Filato.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari