Yaki da ta'addanci a Najeriya
Lamarin Boko Haram ya gagara, sun rama harin da sojoji su ka kai masu. An hallaka Bayin Allah a hare-haren Boko Haram a wasu kauyukan da ke kudancin jihar Borno.
Mayakan kungiyar ISWAP sun sake jikkata kungiyar Boko Haram inda suka kashe babban kwmanda mai kula da dajin Sambisa da Goza a jihar Borno, ranar Lahadi.
Gwamnatin jihar Zamfara ta ɗauki nauyin horar da ƙaramin yaron da ya yi barazanar ɗaukar fansar kisan mahaifinsa, ta bai wa mamarsa kuɗin jalin sana'a.
Rundunar Tsaro a Najeriya ta nemi hadin kan al'umma wurin yakar ta'addanci a kasar, rundunar ta ce ita kadai ba za ta iya kawo karshen matsalar tsaro ba.
Daya daga cikin 'yan matan Dapchi da kungiyar Boko Haram su ka kama, Leah Sharibu yanzu ita ke jagorantar tawagar kula da lafiyar mayakan a yankin Tafkin Chadi.
Miyagun 'yan bindiga sun yi ajalin aƙalla mutane 6 yayin da suka kai sabon hari wani ƙauye a karamar hukumar Zangon Kataf da ke kudancin jihar Ƙaduna.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare, ya soki matakin wasu hukumomin gwamnatin tarayya da ake zargin sun fara zaman sulhu da 'yan ta'adda a jihar.
Rundunar sojin Najeriya ta yi ajalin kasurgumin kwamandan kungiyar Boko Haram, Ari Ghana a Borno yayin kai wani farmaki da su ka yi a karamar hukumar Gwoza.
Gwamnan jihar Filato, Celeb Mutfwang, ya bayyana cewa akwai ayar tambaya da kashin kaji a jikinsu wasu 'yan siyasa dangane da kashe-kashen da ake a Filato.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari