Gwamnatin tarayyar Najeriya
Sakataren gwamnatin tarayya ya ce kudirin haraji ba zai cutar da Arewa ba. George Akume ya ce malamai da dattawan Arewa na goyon bayan kudirin haraji.
Najeriya za ta haɗa kai da Pakistan don bunƙasa noma da samar da horo ga ƙwararru, tare da magance kalubale na tsaron abinci da sauyin yanayi, inji Minista.
Gwamnan babban bankin Najeriya, Yemi Cardoso ya ce har yanzun tattalin arzikin Najeriya na tsaka mai wuya, ya ce akwai kalubale masu tarin yawa a ƙasar nan.
Mai girma shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya dawo da Fatima Umaru Shinkafi a matsayin shugabar hukumar bunƙasa harkokin haƙar ma'adanai watau SMDF, PAGMI.
A ranar Juma'a Bola Ahmed Tinubu ya cigaba da yin nadin mukamai. An amince da nadin mukamai a hukumar da aka kawo domin cigaban Kudu maso gabas a Najeriya.
An nada shugabannin wasu hukumomin gwamnatin tarayya. Mai taimakawa shugaban kasa wajen yada labarai da dabaru, Bayo Onanuga, ya fitar da sanarwa.
Majalisar dattawa ta yanke shawarar zare dukkan shugabannin majalisa daga cikin kwamitin mutum 10 da ta kafa kan sabon kudirin saura fasalin harajin Tinubu.
Gwamnatin Tarayya ta sallami ma’aikatan da suka yi karatun digiri a jami’o’in Benin da Togo daga 2017, hukumomi sun fara aiwatar da wannan umarni.
Sanata Jimoh Ibrahim mai wakiltar Kudancin jihar Ondo ya ce akwao bukatar masu hannu da shuni su riƙa biyan haraji fiye da na kowa a wannan halin da ake ciki.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari