Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Shugaban ƙasa, Buhari ya bayyana wa duniya a wurin taron ilimi daje gudana a Landan cewa yan Najeriya na sane da fifikon da ilimi ke da shi a rayuwar yayansu
Bayan shafe shekaru ana kai ruwa rana, majalisar dattijai ta amince da daidaita tsakanin kwalin HND da na digiri. Ana kuma shawartar kamfanoni su amince da haka
Gwamnatin tarayya ta ɗauki nauyin biyan kudin makarantar daliban kwalejin FCFM da yan bindiga suka sace a jihar Kaduna, kuma zata canza wa kwalejin wurin zama
Majalisar dattijai ta umarci hukumar ilimi ta ƙasa da hukumar samar da lambar NIN su nem tsari da zai baiwa ɗaliban sakandire damar samun NIN a makarantunsu.
Gwamnatin tarayya ta bayyanawa iyayen yara cewa, ba lallai gwamnati ta iya tabbatar da tsaro a dukkan makarantun kasar nan ba. Iyaye ya kamata su kula sosai.
Hukumar NYSC ta bayyana sunayen wasu jami'o'i da bata amince da digiri dinsu ba. A cewar hukumar, ba ta amince da daliban jami'o'in su yi bautar kasa ba a 2021.
A farkon Watannan da muke ciki ne aka fara tafka muhara akan karatun jami'a a Najeriya, saidai shugaban jamb ya bayyana cewa ba dole bane sai kowa yaje jami'a
Wata jiha a Najeriya ta dauki wasu nakasassu aikin koyarwa a makarantun jihar. An bayyana cewa nakasassun kwararru ne kuma masu cancanta a fannin na koyarwa.
Gwamnatin jihar Borno ta shirya kafa kwalejin ilimin addinin musulunci guda 27 a dukkan kananaan hukumomi 27 dake fadin jihar don inganta karatun almajiranci.
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari