Ma'aikatar Ilimin Najeriya
ASUU ta sake caccakar gwamnatin Buhari kan yadda take tafiyar da harkokin ilimi a kasar nan. ASUU ta ce idan aka duba, gwamnati ta mayar da malamai bayi ne.
Ministan ilimi, Mallam Adamu Adamu ya magantu kan tafiyar da ASUU ta yi yajin aiki a farkon wannan makon bayan kin samun bukatarta daga gwamnatin Buhari...
Ambasada Habu Ibrahim Gwani, wani mazaunin jihar Gombe ne da ya gina wata makarantar firamare a wani kungurmin kauyen mai suna Agangaro da ba kowace irin mota.
wamnatin Jihar Yobe ta ce hare-haren yan ta'addar kungiyar Boko Haram ya yi sanadin mutuwar dalibai 167 da malamai uku a jihar kamar yadda Daily Trust ta ruwait
Ministan ilimi Adamu ya jinjina wa gwamnatin jihar Kano kan matakan da ta dauka domin magance lamarin mutuwar Hanifa Abubakar, wacce malaminta ya kashe ta.
Gwamna Yahaya Bello ya bayyana cewa dokar ilimi ta jihar Kogi na 2020 ya haramtawa yara da shekarunsu ya kai na zuwa makaranta su rika yawo a titi a lokacin zuw
Gwamnatin Najeriya ta shirya karbo wani sabon bashi domin tallafawa wasu jihohin wajen koyarda larabci da turanci. Wannan bashin dai za a karbo shi ne daga bank
Ministan ilimin Najeriya ya bayyana cewa, Najeriya ba ta da isassun likitoci, kuma shekaru sama da 120 za a dauka kafin a iya cike irin wannan gibin a Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Nigeria ta shirya kaddamar da shirin ta na ilimantar da ‘yan Najeriya miliyan 2 duk shekara don daga mu su darajar su wurin samar da ci gaban
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari