Aikin Gwamnatin Najeriya
Ministoci 15 za su fi morewa da kasafin kudin shekara mai zuwa. Mun kawo jerin ma’aikatun tarayya 10 da za su cinye N20.7tr daga cikin kasafin N24tr.
Watanni shida da hawansa mulki, har yanzu Shugaba Tinubu bai bayyana adadin dukiyar da ya mallaka ba. Sai dai an gano dukiyar da Buhari da Yar'Adua suka mallaka.
Za a ji labari ‘Yan Majalisar Arewa za su bada gudumuwar N350m a sakamakon harin sojoji a Tudun Biri. Shugaban majalisa da ‘yan majalisar Kaduna sun bada N45m.
Rahoto ya zo cewa Gwamnatin da ta wuce ta Muhammadu Buhari ta bar wa Bola Tinubu gadon bashin Naira tiriliyan 1.5 a ma’aikatar ayyuka a kokarin gina tituna.
Dan Najeriya ya fadi wasu ayyuka guda biyu da mutum zai iya nema wanda ke biyan naira miliyan uku duk wata. Kamfanonin na aiki ne a Abuja kuma suna neman ma'aikata.
Mai girma Bola Tinubu ya nada mukamai a Hukumar NCDMB da Majalisar NCP daga dawowa daga taron COP28 da aka yi a Dubai. Felix Ogbe ya zama shugaban NCDMB.
Akalla ma'aikatan gwamnatin tarayya dubu biyu ne ba za su samu albashin watan Nuwamba ba. Hakan ya faru sakamakon samun matsala da suka yi a tsarin IPPIS.
Bola Tinubu ya na so a rage yawan mutanen da ke garkame a gidajen gyaran hali. Za a tanadi N580m domin a fanshi mutane fiye da 4000 da aka daure a kurkuku.
Fitaccen dan siyasa kuma tsohon kwamishina, Alhaji Shehu Othman ya riga mu gidan gaskiya yana da shekara 91. Iyalansa sun tabbatar da rasuwarsa a ranar Laraba.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari