Aikin Gwamnatin Najeriya
Kungiyoyin kwadago na Najeriya NLC da TUC, sun umurci mambobinsu da su fara yajin aiki a fadin kasar, sakamakon harin da aka kaiwa shugaban NLC, Joe Ajaero.
Ofishin jakadancin Kanada a Najeriya ya ce ya dakatar da ayyukansa a kasar saboda matsalar tsaro. A ranar Litinin ne wani sashe na ofishin ya kama da wuta.
Hukumar NEITI ta ce daga shekarar 2017 zuwa 2021, barayi sun sace ganguna fiye da miliyan 200 na arzikin danyen mai, an jawowa Najeriya asarar Naira Tiriyan 4.3
Ministan harkar jiragen sama ya yi barazanar tsige shugabanni kafin ya rasa kujerarsa ganin Bola Ahmed Tinubu ya taso Ministoci da duk wanda aka ba mukami a gaba.
Bola Ahmed Tinubu ya halarci taron da ake yi wa mukarrabansa da jami’an gwamnati, a nan ya ce duk wani wanda ba zai iya sauke nauyin ba, ya ajiye aikinsa.
Jami’an gwamnati su na kurdowa Aso Rock idan ana taro, Bola Tinubu ya yi wa wasu daga cikin Sakatarori da Hadimansa izinin shigowa FEC da ake yi duk mako.
Bayan tantacewar IPPIS, Gwamnatin Najeriya za ta daina biyan albashin wasu ma’aikata. Duk wanda ba a iya tantacewa ba, za a cire sunansa daga masu cin albashi.
Musa Dattijo, daya cikin alkalan da ke kotun kolin Najeriya zai yi murabus daga alkalanci a ranar Juma'a 27 ga watan Oktoban 2023 kamar yadda kotun kolin ta sanar.
Akwai talakawan da ke karkashin tsarin CCT wanda za a rika aika masu N5000. Gwamnatin tarayya ta ci bashin $800m daga bankin Duniya domin rage radadi.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari