Aikin Gwamnatin Najeriya
A yayin da aka shiga shekarar 2024, Legit Hausa ta yi nazari kan wasu fasahohi da mutum zai koya a yanar gizo don neman aiki tare da samun kudi da su.
Shugaba Bola Tinubu ya jaddada cewa ba zai bari wadanda aka ba mukamai su gagara tabuka komai ba, za a rika lura da kokarin kowa da yake aiki a gwamnati a 2024.
Hukumar 'yan sanda (PSC) ta fara wata tattaunawa da babban sufetan rundunar 'yan sanda don rushe sashen jami'an 'yan sandan sarauniya na rundunar ko a canja masu kaya.
Hukumar kashe gobara ta tarayya ta sanar da fara daukar ma'aikata, an nemi 'yan Najeriya da suka cancanta da su nemi aikin ko za su dace. Mako shida za a rufe shafin
Za a ji adadin kudin da ake sa ran shugaba Bola Ahmed Tinubu da gwamnoni za su kashe a 2024. Mun tattaro kasafin kudin gwamnatin tarayya da jihohi 36 da ake da su.
Legit ta tattaro wasu abubuwa 28 da ya kamata ku sani game da marigayi Oluwarotimi Akeredolu, gwamnan jihar Ondo, tun daga haihuwa har zuwa zamansa gwamna.
Mutumin Atiku Abubakar da ya zarge shi da rashin gaskiya ya samu mukami da Bola Ahmed Tinubu ya nada sababbin darektoci a ma’aikatar harkokin jiragen sama.
Gwamnatin jihar Abia ta ce ta gano wasu likitoci da suka ajiye aiki amma har yanzu suna karbar albashi daga gwamnatin jihar. Za a dauki mataki akan su.
Mai girma shugaban Najeriya, ya ce mutane za su ga cigaban da za a samu a badi. Daga shekarar 2024, gwamnatin tarayya ta ce jama’a za su fara kurban jar miya.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari